Wahalar man fetur a Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Cif Bode George ya roki mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya rage farashin man fetur na watanni 2 kawai.
Yarjejeniyar IPMAN da matatar Ɗangote ta fara aiki. Matatar ta fara sayarwa ƴan kasuwa fetur kai tsaye. Sai dai har yanzu ana sayen fetur ta hannun wani kamfanin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sake kare manufar gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur. Ya bayyana cewa cire tallafin ya fara haifar da sakamako mai kyau.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce, rundunar sojojin Nigeriya ta bayyana dalilin tsare wani matashin dan jarida mai binciken kwa-kwaf, Fisayo Soyombo a Rivers.
Yayin da yan Najeriya ke cigaba da shan wahala saboda tsadar mai, Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da motoci masu amfani da gas domin zirga-zirga kyauta a birnin Abuja.
Kungiyar dlillalan fetur ta fara nazarin farashin NNPCL. Kamfanin mai na kasa ya sanar da farashin fetur da za a sayar ga yan kasuwa daga matatar Fatakwal.
Hukumar kwastam za ta sayar da man fetur da araha a jihar Adamawa. Hakan na zuwa ne bayan kama man fetur ana shirin fita da shi daga Najeriya ta barauniyar hanya.
A wannan rahoton za ku ji cewa kungiyar Petroleum Products Retail Outlet Owners Association of Nigeria ta fadi matsayarta a kan labarin kara mata farashin fetur.
Kungiyar dillalan man fetur ta IPMAN ta bi jerin wasu daga cikin yan kasar nan wajen yin murna da gyara matatar mai ta Fatakwal, tare da fadin yadda za ta taimaka.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari