Wahalar man fetur a Najeriya
Gwaman Babagana Zulum na jihar Borno zai siyarwa da manoma man fetur kan N600 duk lita domin rage mu su radadin da suke ciki na matsalar Boko Haram.
Matatar man Dangote, kamfanin Heyden da Ardova sun haɗu don samar da mai mai araha. Wannan haɗin gwiwar zai rage farashi da magance ƙarancin mai a Najeriya.
An bayyana yadda za a samu saukin farashin man fetur a Najeriya bayan matatar man Warri ta fara aiki. 'Yan kasuwar man fetur sunce za a samu saukin farashin fetur
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya tabbatar da cewamatatar man Warri mai ƙarfin ganga 125,000 ta dawo kan aiki bayan tsawon lokaci, za ta shigo kasuwa.
kungiyar NLC ta ce cire tallafin man fetur ya kawo karin matsaloli, yayin da Tinubu ya kare matakin da zancen ceto makomar tattalin arzikin Najeriya.
Farashin man fetur ya fara sauka a Najeriya bayan matatar Ɗangote ta rage kuɗin lita ga ƴan kasuwa a makon da ya wuce, mun tattaro maku dalilai guda huɗu.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa yanayin kasuwar bukatar fetur a Najeriya ce ta jawo aka fara samun saukin man fetur.
Har yanzu ba a fara sayar da fetur a kan N935. Kungiyar dilalan man fetur ta yi bayanin jinkirin da aka samu. Amma ta fadi lokacin tabbatar da sabon farashin.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi magana kan yadda cire tallafin mai ya shafi mutane da tattalin arzikinsu inda ya ba da labarin yadda lamarin ya shafi wani abokinsa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari