Wahalar man fetur a Najeriya
A yayin da ake murnar Dangote ya rage farashin mai zuwa N899.50, su ma dillalai sun rage zuwa N939.50. Bincike ya nuna yadda gidajen mai suka fara canja farashin.
Kungiyar 'yan kasuwar man fetur ta MEMAN ta ce an samu saukin farashin man fetur daga N971 zuwa N970 a watan Disamba saboda saukin danyen mai a duniya.
Duba da halin kunci da aka sake shiga musamman a wannan lokaci na bukukuwan karshen shekara, Matatar man Aliko Dangote ta sake rage farashin mai.
Kasuwar fetur daga matatar Dangote ta na kara bunkasa. Mataimakin shugaban sashen man fetur da gas na Dangote, Devakumar Edwin ya tabbatar da haka.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Cif Bode George ya roki mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya rage farashin man fetur na watanni 2 kawai.
Yarjejeniyar IPMAN da matatar Ɗangote ta fara aiki. Matatar ta fara sayarwa ƴan kasuwa fetur kai tsaye. Sai dai har yanzu ana sayen fetur ta hannun wani kamfanin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sake kare manufar gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur. Ya bayyana cewa cire tallafin ya fara haifar da sakamako mai kyau.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce, rundunar sojojin Nigeriya ta bayyana dalilin tsare wani matashin dan jarida mai binciken kwa-kwaf, Fisayo Soyombo a Rivers.
Yayin da yan Najeriya ke cigaba da shan wahala saboda tsadar mai, Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da motoci masu amfani da gas domin zirga-zirga kyauta a birnin Abuja.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari