Wahalar man fetur a Najeriya
A wannan labarin, za ku ji cewa kwamitin da gwamnatin Jigawa ta kafa kan tankar fetur da ta fadi a jihar tare da lakume rayukan daruruwan jama’a.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka yana neman kudade yayin da yake shirin kawo karshen dogaron da kasar ke yi kan shigo da fetur daga kasashen waje.
An cimma matsaya tsakanin kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) da matatar man fetur ta Dangote, an cimma yarjejeniyar samar da mai ga yan kasa.
Nigeria na fama da matsalolin da suka jefa 'yan kasar musamman talaka a cikin mawuyacin hali. Kadan daga matsalolin akwai lalacewar wuta, tsadar fetur da tsaro.
Wata tanka makare da iskar gas ta kife a jihar Katsina, inda ta aka ga wuta ya na tashi bayan fankar ta fashe tare da kamawa da wuta wanda ya jawo asara.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya ce Najeriya na samar da gangar danyen man fetur sama da ganga 1.8 a kullum kuma ana sa ran zai karu kafin karshen shekara.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya yi magana kan amfanin cire tallafin man fetur da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
Kungiyar ƴan kasuwa masu zaman kansu IPMAN ta sanar da cewa za a samu saukin akalla N50 a farashin kowace lita idan ta fara ɗauko mai daga matatar Ɗangote.
Kamfanin mai na ƙasa, NNPCL ya ce tuni ya daina sayo tataccen man fetur daga ƙasashen ketare ya dawo kasuwanci da matatun mai na cikin gida a Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari