Wahalar man fetur a Najeriya
'Yan majalisar tarayya sun bukaci gwamnatin Bola Tinubu ta yi bayani kan kudin tallafin man fetur da aka ce an tara bayan cire tallafi. Minista ya gaza ba da amsa.
Rahoton Ofishin Mai Binciken Kudi na Kasa ya zargi hukumomin man fetur guda biyu na NUPRC da NMDPRA da rashin yin bayani a kan batan wasu biliyoyin Daloli.
Fitaccen lauya a Najeriya, Femi Falana ya ce marigayi tsohon shugaban kasa, Umaru Yar’Adua ya soke sayar da matatar mai ta Port Harcourt saboda rashin bin ka'ida.
Akwai yiwuwar a samu ragin farashin man fetur ya koma N500 saboda wasu tsarukan da ke tafe a gwamnatin Najeriya. Ana samun sauki a farashin man fetur.
Gwaman Babagana Zulum na jihar Borno zai siyarwa da manoma man fetur kan N600 duk lita domin rage mu su radadin da suke ciki na matsalar Boko Haram.
Matatar man Dangote, kamfanin Heyden da Ardova sun haɗu don samar da mai mai araha. Wannan haɗin gwiwar zai rage farashi da magance ƙarancin mai a Najeriya.
An bayyana yadda za a samu saukin farashin man fetur a Najeriya bayan matatar man Warri ta fara aiki. 'Yan kasuwar man fetur sunce za a samu saukin farashin fetur
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya tabbatar da cewamatatar man Warri mai ƙarfin ganga 125,000 ta dawo kan aiki bayan tsawon lokaci, za ta shigo kasuwa.
kungiyar NLC ta ce cire tallafin man fetur ya kawo karin matsaloli, yayin da Tinubu ya kare matakin da zancen ceto makomar tattalin arzikin Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari