Labaran kasashen waje
Wata tsaleliyar budurwa 'yar Najeriya mai shekaru 28, Amelia Pounds ta riga mu gidan gaskiya yayin da yi mata aikin gyaran jiki a kasar India dake nahiyar Asia.
A jiya Ibrahim Magu ya samu lambar yabo na musamman a Abuja. A wajen bikin ne Tsohon Shugaban hukumar EFCC na rikon kwarya ya yi karin haske kan rasa aikinsa.
Wani dan luwadi a yankin Falasdinawa ya bakunci kiyama yayin da wasu mutane suka guntule kansa a yammacin kogin Jordan, duk dai a yankin da ake yawan cece-kuce.
Atare Awin ta bar mukaminta a Delta saboda tayi maganar siyasa. An fatattaki Mai bada shawarar saboda ta yabi farin jinin Peter Obi, ‘Dan adawar Ifeanyi Okowa.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yace ma’aikatarsa ta kammala yin ayyuka sama da 2000 a fadin tarayyar kasar a shekaru uku
Wata mata yar kasar Congo ta auri maza biyu hakan ya girgiza mutane, duba da cewa mata ba su cika yawan auren maza biyu a Afirka ba. Francine Jisele tana zaune
Hukumar kula da cututtuka masu harbuwa (NCDC) ta ce Najeriya na cikin hadari sake shigo da cutar Ebola daga kasar Uganda a nahiyar Afrika, inji rahotanni...
Dan kasar Brazil wanda ya auri mata takwas ya magantu kan rayuwa aurensa, yana mai cewa wasu cikin matansa sun ce ba su son ya yi tumbi. Arthur O Urso ya yi sun
Rundunar sojin Mozambique ta ce ta kama wasu tsageru da ke alanta jihadi a yankin kasar, inda suke horar da jama'a kan akidarsu kana wasu 16 sun mutu, inji raho
Labaran kasashen waje
Samu kari