Labaran kasashen waje
An rahoto cewa dakarun tsaron fadar shugaban kasa sun tsare Shugaban kasa Mohamed Bazoum na jumhuriyar Nijar bisa umurnin sojoji bayan tattaunawarsu ta wargaje.
A yanzu Attajirin nan, Gabriele Volpi da yaransa su na ta rigima a kotu tun da aurensa ya mutu da mahaifiyarsu a shekarar 2017, ana ta shari'a kan kadarori.
Wata mata 'yar Najeriya ta bayyana yadda sana'ar wankin darduma ya karbe ta da kuma yadda ta kasance mai samun kudade masu yawan da ba kowane sana'a ake yi ba.
Wata budurwa ta girgiza jama'a a lokacin da ta bayyana, ta fasa wani asusun da ta dauki lokaci tana yi a wani lokaci mai dan tsawon da ba a rasa ba inji ta.
Wata mata ta ba da mamaki a kafar sada zumunta yayin da ta yada wani bidiyonta mai daukar hankali na yadda Allah ya ba ta tsawo. Jama'a sun matukar girgiza.
Likitoci a ƙasar Isra'ila sun yi nasarar ceto wani yaro Suleiman Hassan, mai kimanin shekaru 12, ɗan asalin ƙasar Falasɗin, bayan rabuwa biyu da kansa ya kusa.
Da aka yi hira da shi a jiya, Shugaban Kwastam ya shaida cewa iyakoki kadan ne aka bude, akasin abin da ake rahotowa. Iyakoki biyar ne, halin da ake ciki kenan
Sai dai, ba kowacce gawa ke samun wannan karramawa ba, misali; idan aka kashe dan kabilar, mata ne zasu kone gawarsa tare da gudanar da sauran al'adun da maza
Tun daga 1975 har zuwa yau, Najeriya ta iya rike shugabancin kungiyar ECOWAS sau kusan 10. A lokacin mulkin Soja ne kasar tayi shekeru har 14 a jere kan mulki.
Labaran kasashen waje
Samu kari