Labaran kasashen waje
Wata mata ƴar ƙasar Kenya wacce ke rayuwa a kusa da rafin Baringo ta bayyana yadda kada ta raba ta da ƙafarta guda ɗaya. Ta ce rayuwa ta koma mai wuya a gareta.
A wani salo da ba a saba gani ba, kasar Faransa na rokon Morocco da ta yi hakuri ta karbi tallafin Yuro miliyan biyar da ta yi niyyar ba ta bayan girgizar kasa.
Lambar Godwin Emefiele ta fito a wani bincike da ake yi, nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihi.
Emmerson Mnangagwa ya gaji Robert Mugabe a 2017, har yanzu shi ne shugaban Zimbabwe. ‘Dan Shugaban Kasar ya zama Minista da Mahaifinsa ya sake darewa karagar mulki.
Wata mummunar ambaliyar ruwa da ta faru a ƙasar Libya ta yi sanadiyyar ɓacewar mutane aƙalla 10,000 tare da halaka wasu da dama. Lamarin ya faru ne a birnin Derna.
Wani mutumi mai shekara 50 a duniya wanda ya girgizar ƙasar Morocco ta ritsa da shi ya bayyana halin da ya tsinci kansa a ciki na zaɓin ceto iyayensa ko ɗansa.
Wani mutumin kasar Uganda mai suna Habib Nsikonnene, ya auri mata bakwai a ranar Lahadi, 10 ga watan Satumba. Biyu daga cikin matan nasa yan gida daya ne.
Har yanzu ana ci gaba da aikin ceto nemo mutanen da girgizar ƙasar da ta auku a ƙasar Morocco ta rutsa da su. A yanzu haka an tabbatar da cewa mutane 2,497 ne.
A rahoton nan, da ya je kasar Indiya, Bola Ahmed Tinubu ya bada labarin zamansa mai gadi a shekarun baya, ya ce ilmin boko ya taimaka ya zama Shugaban kasa.
Labaran kasashen waje
Samu kari