Labaran kasashen waje
Yayin da aka sanar da ganin jinjirin watan Dhul Hijjah, akwai bukatar Musulmai su kiyaye ranaku 3 da ke da muhimmanci a wannan wata mai alfarma da za a shiga.
Wani mutum da abokansa sun yi gasar gwajin karkon waya tsakanin iPhone 14 pro max da iPhone 13 da Samunsung S22 inda suka saka wayoyin cikin ruwa na yan mintuna
A yammacin Talata, Dr. Goodluck Jonathan ya yi zaman farko da Bola Ahmed Tinubu bayan hawansa kan mulki. Tsohon Shugaban Najeriyan ne wakilin ECOWAS a Mali.
Akwai kasashe marasa girma a Afrika duk irin yalwar kasar da nahiyar da kasashenta kamar su Aljeriya, Kongo, Sudan. Fadin Seychelles bai wuce kilomita 1500 ba.
Yar shekaru 13 ta kashe gaba daya kudaden da iyayenta suka tara a intanet kuma malamarta ta gano hakan. Mahaifiyarta na kokarin ganin an dawo mata da kudadenta.
Tsohon Minista a mulkin Muhammadu Buhari, Lai Mohammed ya samu aiki da kamfanin kasar waje. ‘Dan siyasar ya rike Ministan labarai na kusan tsawon shekaru takwas
A kasar Sweden, an bayyana halasta gasar jima'i wacce za a gudanar a cikin watan Yunin wannan shekarar, za a yi wata daya da mako biyu ana gasar ta aikin assha.
Yayin da shugaban kasa Bola Tinubu ya janye tallafin mai a Najeriya, kasar Benin ta shiga yanayin tsadar farashin mai duk da kuwa ba hadi tsakani. meye dalili?
Da kamar wahala jirgin Nigeria Air da aka shigo da shi a kurarren lokaci ya fara tashi. Ana bukatar a bi wasu matakai kafin jirgin ya fara tashi da fasinjoji
Labaran kasashen waje
Samu kari