Labaran kasashen waje
Kungiyar Hamas mai rajin kare Falasɗinawa, ta ƙaddamar da hare-hare a Isra'ila da sanyin safiyar ranar Asabar, 7 ga watan Oktoban 2023, a wasu birane.
Shugaban kasar Ivory Coast, Alassane Ouattara, ya sanar da tsige firaministansa tare da rusa majalisar ministocinsa, a ranar Juma’a, 6 ga watan Oktoba.
An shiga jimamin rashin Sanata Doug Larsen mai wakiltar Dakota ta Arewa a majalisar dattawan Amurka bayan ya gamu da mummunan hatsarin jirgin sama.
Wani matashi dan Najeriya da ke zaune a Birtaniya ya nuna tsananin mamakinsa bayan ya lura cewa duk da ruwan sama da aka dungi zubawa, ba a dauke wuta ba a yankinsa.
Sojojin mulkin Burkina Faso sun dakile yunkurin da wasu su ka yi na kifar da gwamnatin Kyaftin Ibrahim Traore a kasar bayan hawan shi mulki a shekarar 2022.
Biki ya zama filin kuka yayin da gobara ta tashi ta hallaka mutane sama da 113 a wani yankin kasar Iraki da ke yankin Larabawa. An bayyana yadda ta faru.
Kasar China ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga malamar Musulunci a yankin Uyghur marasa rinjaye a kasar kan zargin tayar da tarzoma da barazana ga tsaron kasar.
An bayyana yadda wata mata ta mutu tare da kwato gawarta a habakin wata katuwar kada. An ruwaito cewa, ba a san dalilin ko musabbabin mutuwar ba.
Rayukan mutane da dama sun salwanta bayan gobara ta tashi a wata ma'ajiyar man fetur da aka yi fasa ƙwaurinsa daga Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin.
Labaran kasashen waje
Samu kari