Labaran kasashen waje
Wata mata ta ba da mamaki a kafar sada zumunta yayin da ta yada wani bidiyonta mai daukar hankali na yadda Allah ya ba ta tsawo. Jama'a sun matukar girgiza.
Likitoci a ƙasar Isra'ila sun yi nasarar ceto wani yaro Suleiman Hassan, mai kimanin shekaru 12, ɗan asalin ƙasar Falasɗin, bayan rabuwa biyu da kansa ya kusa.
Da aka yi hira da shi a jiya, Shugaban Kwastam ya shaida cewa iyakoki kadan ne aka bude, akasin abin da ake rahotowa. Iyakoki biyar ne, halin da ake ciki kenan
Sai dai, ba kowacce gawa ke samun wannan karramawa ba, misali; idan aka kashe dan kabilar, mata ne zasu kone gawarsa tare da gudanar da sauran al'adun da maza
Tun daga 1975 har zuwa yau, Najeriya ta iya rike shugabancin kungiyar ECOWAS sau kusan 10. A lokacin mulkin Soja ne kasar tayi shekeru har 14 a jere kan mulki.
An nada Bola Ahmad Tinubu a kujerar shugabancin ECOWAS, inda aka bayyana shi a matsayin shugaban kungiyar. Rahoto ya bayyana waye shugaba Tinubu ya gada bana.
Sahibar Attajirin Duniya, Silvio Berlusconi za ta tashi da N75bn bayan ta gama yin takaba.Marigayi Berlusconi da ya rasu kwanan nan ya bar Naira Tiriliyan 5.
Jama'ar kafar sada zumunta sun shiga mamakin yadda wata kyakkyawar budurwa ta zauna tare da shanu a gidan Gona, an ga lokacin da take fama da shanu a gidan.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana aniyarta na kakaba yaren China a tsangayoyin jami'o'in kasar da inganta mu'amala tsakanin kasashen guda biyu ta fannoni da dama.
Labaran kasashen waje
Samu kari