Yaki da ta'addanci a Najeriya
A wannan rahoton, za ku ji cewa Bidiyo wasu matasan sojoji guda uku ya dauki hankalin jama'a bayan an jiyo su suna gargadin kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana takaicin harin yan kungiyar ISWAP da ya salwantar da rayukan mazauna Mafa, a karamar Tarmuwa a jihar Yobe.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu sauƙin ayyukan ta'addanci da ya addabi Arewacin Najeriya bayan umarnin shugaba Tinubu.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta gayyaci baturen nan sau da dama gabanin ayyana nemansa ruwa a jallo, ana zarginsa ta cin amanar ƙasa.
A wannan labarin za ku ji cewa rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi holin wasu masu garkuwa da mutane guda biyu da aka yi nasarar cafkewa a Kaduna.
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta dauki alhakin harin da aka kai kauyen jihar Yobe wanda ya yi sanadin kisan kimanin mutane 87.
A wannan labarin za ku ji cewa karamin Ministan tsaro, Dr. Bello Matawalle ya shiga gaba inda ya jagoranci hafsoshin tsaron kasar nan zuwa babban jihar Sakkwato.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton ƴan aware ne sun kai hari hedkwatar ƴan sanda da ke ƙaramar hukumar Idemeli ta Kudu a jihar Anambra, sun kashe kofur.
A wannan rahoton za ku ji cewa wasu masu garkuwa da mutane sun sake tafka rashin imani inda su ka kashe matashin mai shekaru 19, Anas Zubairu bayan karbar N17m.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari