Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta kai hari har sansanin 'yan bindiga da su ka addabi jihohin Kebbi da Sakkwato, inda aka kashe miyagun yayin da wasu su ka gudu.
Hedkwatar sojojin Najeriya watau DHQ ta bayyan cewa wasu mayaka daga ƙasashen ketare sun shigo Najeriya, suna da hannu a hare haren da aka kai kwanan nan.
Gwamnatin Oyo karƙashin jagorancin Gwamna Seyi Makinde ta lashi takobin tabbatar da tsaron al'umma ko ta wane hali, ta ɗauki matakin hana miyagu sakat.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce yana da cikakken bayanin abin da ya faru har ta kai ga kisan ƴan banga da fararen hula a kauyen Tungar Kara, ba ganganci ba ne.
Kungiyar mazauna jihar Kaduna a karkashin kungiyar BEPU ta shawarci gwamnatin tarayya da ta rungumi tsarin da Gwamna Uba Sani ya dauka a kan 'yan ta'adda.
Rundunar 'yan sandan Kebbi ta jinjina wa jami'inta da yi ta maza, inda ya yi watsi da tayin N1m da wasu da ake zargin su ma haɗi da ƙungiyar Lakurawa su ka yi masa.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta umarci jami'an tsaro da su saki tsohon hadimin Gwamnan Zamfara, Bashir Hadejia, wanda ta ce an kama shi ba bisa doka ba.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, ƙungiyar ƴan adawa mafi girma a ƙasar nan watau CUPP ta buƙaci yan Najeriya su kauncewa zaben jam'iyyar APC a 2027.
Majalisar wakilan Najeriya ta jinjinawa sojojin kasar bisa yadda su ka alkinta kasafin kudin 2024 wajen yaki da 'yan ta'addan da su ka hana jama'a sakat.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari