Yaki da ta'addanci a Najeriya
Rabaran Matthew Kukah ya ce mutane 12,000 sun mutu a Arewa maso Yamma cikin shekaru 10, sakamakon hare-haren 'yan ta'adda. AAn kawo hanyoyin dakile rikicin.
Wasu mayakan Boko Haram tsagin Sadiku sun kai farmaki a kan masu hakar zinariya a jihar Neja, wanda ya yi sanadin rasuwar mutum 11, yayin da wasu ke gadon asibiti.
Rundunar 'yan sandan kasar nan ta shiga dimuwa bayan wasu da ake zargin 'yan fashi ne sun sace babban jamu'inta, Modestus Ojiebe a babban birnin tarayya.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya yi gargadin cewa gwamnatinsa ba za ta zuba idanu wasu tsirarun 'yan siyasa suna kokarin jefa rayuwar jama'a a masifa ba.
Tsagerun 'yan bindiga sun hallaka mutane akalla 17 a wasu hare-hare da suka kai ƙauyuka biyar, a yankin ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Kastina.
‘Yan bindiga sun kashe manoma 9 a yankin Karaga, inda suka sace mutane 6 a Farin-Doki, tare da kwashe shanu. Halin tsaro a Neja na kara tabarbarewa.
Rahoto ya tabbatar da nasarar sojijin Najeriya, bayan sun fatattaki tawagar kasurgurmin dan ta'adda, Kachallah Hassan Nabamamu da ya hana jama'ar Zamfara sakat.
A lakacin da 'yan ta'adda ke murnar samun kudin fansa dafa wasu mazauna Zamfara, sojoji sun ba su mamaki ta hanyar bude masu wuta da hana mika masu kudin.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El–Rufa'i ya na ganin rikon da mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ke yi wa tsaro ya na lalata lamarin.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari