Yaki da ta'addanci a Najeriya
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya yi wa yan Najeriya bayani kan dalilin da ya sa aka gaza gyara wutar lantarki a Arewacin kasar nan.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun kai hari kauyen Muridi da ke yankin ƙaramar hukumar Isa a jihar Sakkwato, sun kashe manoma huɗu tare da sace wasu da dama.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Barkin Ladi sun nuna cewa waus mahara sun bindige dalibai 2 har lahira a kan babutr, sun sace wayar ɗaya daga ciki.
Dr. Ngozi Okonjo-Iweala ta karya ikirarin samo tallafin Dala biliyan 57.5 domin kafa ƙasar Biafara, ta ce labarin ƙarya ce mara tushe, lamarin ya haddasa surutu.
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar ya jinjinawa sojoji bisa namijin kokarin da suke yi a yaƙi da ƴan ta'adda, ya nemi su kawo ƙarshen lamarin.
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirinta na sayo manyan jiragen yaki kirar Italiya M-346 domin kakkabe yan ta'adda bayan ta samu rancen N600m daga kasar
Gwamna Dauda Lawal da Malam Dikko Radda sun gana da ninistan tsaro, Badaru Abubaƙar da mai ba da shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu kan matsalar tsaro.
Rundunar sojojin kasar nan ta jaddada matsayarta na kai farmaki har maboyar yan ta'addan da su ka addabi jama'a, musamman a Arewa maso Yammacin kasar nan.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda wasu tsageru suka yi awon gaba da mutane tare da kashe wasu 'yan sa kai a wani yankin jihar Katsina da ke Arewa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari