Gwamnatin tarayyar Najeriya
Naira ta fadi zuwa N1,600 idan aka kwatanta da dala a ranar Alhamis yayin da tattalin arzikin Najeriya ke ci gaba da tabarbarewa a karkashin Shugaba Bola Tinubu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu da gwamnoni sun fara yunƙurin kafa rundunar ƴan sandan jihohi da nufin magance duk wata matsala ta tsaro a ƙasar nan.
Majalisar dattijai ta tabbatar da nadin Adama Oluwole Oladapo a matsayin babban darakta na hukumar kula da ayyukan samar da iskar gas ta Najeriya (NMDGIFB).
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu za ta raba kayan hatsi kyauta ga talakawan Najeriya, Abubakar Kyari, ministan noma da tsaron abinci ya bayyana.
Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawa ta amince da naɗin Dakta Kelechi Ohiri, a matsayin darakta janar na hukumar inshorar lafiya ta ƙasa NHIA.
Ma’aikatan gwamnatin tarayya a ma’aikatu da hukumomi kusan 90 har yanzu ba su samu albashin watan Janairu ba. Ma'aikatan dai tuni suka fara yin korafi akan jinkirin.
Kungiyar kare hakkokin tattalin arziki ta SERAP ta yi barazanar daukar matakin shari'a a kan gwamnatin tarayya kan shirin kafa dokar amfani da shafukan sada zumunta.
Ministan watsa labarai, Mohammed Idris, ya ce shirin da gwamnati ta yi ba fitar da tan dubu 42 na masara, gero da garri zai karya farashin kayan abinci a kasuwanni.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce daga yanzu ya daina bayar da bashin 'Ways and Means' ga gwamnatin tarayyar Najeriya har sai an biya naira tiriliyan 4.36 da ake bi
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari