Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta rantsar da sabbin kwamishinonin zaɓe wadanda zata tura jihohi bayan majalisar tarayya ta amince da naɗinsu.
Gwamnatin Najeriya ta ce tsarin sauya fasalin takardun Naira da CBN ya aiwatar ya jefa manoma da yawa cikin fatara da talauci, ya jawo karancin wadatar abinci.
Ma'aikata da ɗaliban kwalejin koyar da aikin noma ta tarayya da ke Akura sun barke da zanga-zanga biyo bayan harin da wasu miyagu suka kai makarantar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnatinsa za ta hukunta duk wanda aka gano yana da hannu a tashin bama-bamai a kauyen Tudun Biri da ke jihar Kaduna.
Ma’aikatar jin kai da kawar da talauci ta tarayya karkashin jagorancin Dr. Betta Edu, ta kaddamar da shirin rabawa talakawa tallafin kudi N20,000 a jihar Kogi.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kirkiro sabuwar ma'aikatar jin kai da walwala don rage wa jama'ar jihar talauci da radadin da su ke ciki bayan cire tallafi.
Kungiyar nan mai fafutukar kare hakkin Musulmai MURIC ta buƙaci Gwamnatin tarayya ta gudanar da bincike mai tsafka kan abin da ya jawo kisan masu maulidi a Kaduna.
Peter Obi ya dauki lokaci mai tsawo yana ta sukar gwamnatin APC. Kashim Shettima ya fitar da jawabi cewa Peter Obi mayaudari ne, har yanzu yake haushin rasa zabe.
NLC ta ce sai an duba yanayin rayuwar yau wajen yanke mafi karancin albashi. Joe Ajaero ya ce tun da Ibrahim Badamasi Babangida ya fito da tsarin SAP ake wahala.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari