Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daliban da kawai ke karatu a makarantun gwamnatin tarayya ne za su amfana da shirin ba dalibai rancen kudin karatu.
Kungiyoyin kwadago sun ce gobe Talata zasu halarci taron ci gaba da tattauna batun sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan da gwamnatin tarayya.
Mai fafutuka kare hakkin ɗan adam, Deji Adeyanju ya bayyana sunayen ministocin da yake ganin sun cancanci jinjina da kuma masu zaman dumama kujera.
Gwamnatin tarayya ta kafe kan ƙarin kudin wutar da ta wa ƴan Band A, amma ƴan kwadago sun ce ba za ta saɓu ba, ya zama dole a soke wannan karin a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta fara raba kayan tallafin noma ga manoma daga shiyyoyi uku na jihar Kano a wani yunkuri na habaka samar wa kasa abinci da habaka noma.
Gwamnatin tarayya za ta sake zama da NLC domin ci gaba da tattauna batun mafi karancin albashin da kungiyoyin kwadago ke ta fafutukar a yi wa gyara.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wasu tulin kuɗaɗe da ake bin Najeriya na tallafin samar da wutar lantarki, za a biya kudin a hankali a hankali.
Minstan makamashi, Adebayo Adelabu ya ce babu dalilin yin kuka saboda karin kudin wutar lantarki. A cewarsa wadanda basu biyan kudi ne ke yin kukan.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi izinin majalisa kan biyan jihohin Kebbi da Nasarawa N24.6b bayan karbar filayen jiragen samarsu da gwamnatin tarayya ta yi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari