Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mawallafin shafin yanar gizo wanda ya yi ikirarin tsohon ministan Buhari ne ya rubuta hukuncin kotun zaɓe a karar LP da PDP.
A tuhume-tuhume uku, hukumar NCC ta yi zargin cewa kamfanin MTN, tsakanin 2010 zuwa 2017, ya yi amfani da sautin kidan wakar wani Maleke Moye ba tare da yardarsa ba.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Litinin, ya bukaci goyon bayan daukacin ‘yan Najeriya a kokarin da ake na magance kalubalen da ke addabar kasar.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an biya kuɗin fansa ga ƴan bindiga kafin sako ɗaliban makarantar Kuriga da ke jihar Kaduna.
Yayin da ake zargin wasu da ɗaukar nauyin ta'addanci a Najeriya, Sheikh Ahmed Gumi ya yi fatali da zargin inda ya ce 'yan bindiga da kansu suke nemo kudin shiga.
Gwamnatin tarayya ta fitar da cikakken jerin sunayen mutane da kamfanonin da take zargin suna taimakawa ƴan ta'adda a Najeriya, ciki har da Tukur Mamu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Mista Hoƙloway a matsayin darakta janar/shugaban hukumar kula da gidajen tarihi da kayan tarihi.
Gwamna Ahmed Usaman Odo na jihar Kogi ya ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan lamarin tsaron jiharsa, sun tattauna muhimman batutuwa ranar Laraba.
Gwamnatocin mataki uku a Najeriya sun samu ƙarin kuɗaɗen shiga daga asusun tarayya a 2023 sakamakon cire tallafin man fetur da Bola Tinubu ya yi a watan Mayu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari