Gwamnatin tarayyar Najeriya
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Mataimakin shugaban kasa, sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kirkiro sababbin tsare-tsaren haraji ne domin gina Najeriya.
Jami'an Birtaniya a Najeriya sun bayyana dalilan rashin tarayya cikin ziyarar da jikan sarauniya Elizabeth II, Yarima Harry da matarsa suka kawo Najeriya.
Babban Bankin Duniya (WB) ya ce shirin gwamnatin tarayya na raba tallafi na musamman na N5000 ga talakawa bai yi amfanin komai ba wajen haɓaka tattalin arziki.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar fara zanga-zanga a fadin Najeriya idan gwamnati bata janye karin kudin wuta da ta yi ba zuwa ranar Lahadi, 12 ga watan Mayu
Peter Obi ya yi yi maratani ga kudurin gwamnatin tarayya kan fara karbar harajin 0.5% na tsaron yanar gizo. Obi ya yi martanin ne a shafinsa na X a yau Laraba
Masu sana’ar hada-hadar kudi ta POS a birnin tarayya Abuja sun ce ba su ji dadin umarnin da gwamnatin tarayya ta basu na yin rajista da hukumar CAC ba.
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan zargin da kamfanin kirifto na Binance ya yi na cewa wasu jami'an gwamnati a Najeriya sun bukaci ya ba da cin hancin $150m.
Gwamnatin tarayya ta hannun karamin ministan lafiya da walwalar jama'a ta musanta rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba shi da lafiya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari