Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ministan tsaron Burtaniya, James Heappey MP, ya ƙara kawo ziyara Najeriya kuma ya gana da Badaru, Bello Matawalle, da manyan hafsoshin tsaron ƙasa a Abuja.
Mamban kwamitin miƙa mulki na jam'iyar APC, Aliyu Audu ya bayyana cewa ministoci 45 da shugaba Tinubu ya naɗa sun yi kadan a Najeriya duba da halin da ake ciki.
Ministan ayyuka na tarayya, David Umahi, ya bayyana cewa ma'aikatarsa zata gina gada a titim Abuja zuwa Lokoja domin kawo karshen wahalhalun ambaliyar ruwa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugaban hukumar NIMC, Aliyu Abubakar Aziz, ya tafi hutun dole kafin yin ritaya, ya kuma naɗa sabon shugaba na riƙo.
Ministan harkokin cikin gida Olubunmi Tunji-Ojo ya bayyana cewa Najeriya za ta yi amfani da fasahohin zamani wajen tabbatar da tsaron iyakokinta. Ya bayyana.
Abubakar Malami ne ministan shari'an da ya fi jimawa a kan mulkin tun shekarar 1999, mun haɗa muku baki ɗaya ministocin shari'a da aka yi a jamhuriya ta huɗu.
Sabbin ministocin tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun sha alwashin kawo sauyi mai kyau a fasalin tsaron ƙasar nan cikin shekara 1.
Ministar harkokin jin ƙai da yaye talauci, Dakta Betta Edu, ta bayyana cewa shugavan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na shirin cire yan Najeriya daga kangin talauci.
Yau Litinin 21 ga watan Agustan shekarar 2023 ne aka sa ran Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin gwamnatinsa da majalisa ta tantance.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari