Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar jin daɗin yan sanda ta ƙasa (PSC) ta umarci mataimakan sufeto janar na ƙasa (DIG) huɗu su gaggauta aje aiki kuma ta bayyana sunayen sabbi guda huɗu.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ƙara jaddada kudirinta na tabbatar da kawo ƙarshen shigo da tataccen man fetur daga waje, ta ce matatun mai zasu ci gaba da aiki.
Ewi na Ado-Ekiti a jihar Ekiti, Oba Rufus Adejugbe, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta gyara matatun man ƙasar nan domin rage farashin litar fetur a Najeriya.
Ministan ayyuka, Injiniya David Nweze Umahi, ya bayyana cewa zai tattauna da kamfanonin da ke haɗa siminti domin su sauko da farashin kayansu ga yan Najeriya.
Shugaban ƙasa, A. Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su sauya duk wani gwamna da ya gaza kawo sauƙin da ya kamata idan babban zaɓe ya zagayo.
Ministan tsaron Burtaniya, James Heappey MP, ya ƙara kawo ziyara Najeriya kuma ya gana da Badaru, Bello Matawalle, da manyan hafsoshin tsaron ƙasa a Abuja.
Mamban kwamitin miƙa mulki na jam'iyar APC, Aliyu Audu ya bayyana cewa ministoci 45 da shugaba Tinubu ya naɗa sun yi kadan a Najeriya duba da halin da ake ciki.
Ministan ayyuka na tarayya, David Umahi, ya bayyana cewa ma'aikatarsa zata gina gada a titim Abuja zuwa Lokoja domin kawo karshen wahalhalun ambaliyar ruwa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci shugaban hukumar NIMC, Aliyu Abubakar Aziz, ya tafi hutun dole kafin yin ritaya, ya kuma naɗa sabon shugaba na riƙo.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari