Gwamnatin tarayyar Najeriya
Yau Litinin 21 ga watan Agustan shekarar 2023 ne aka sa ran Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin gwamnatinsa da majalisa ta tantance.
Rahoton Bankin Raya Nahiyar Afirka, AfDB da hadin gwiwar cibiyar ci gaban masana'antu ta saka Najeriya a jerin kasashen Nahiyar Afirka mafi karfin masana'antu.
Muhammed Idris, sabon ministan yaɗa labarai da wayar da kan al'umma ya sha alwashin cewa ma'aikatar ba zata faɗi karya ba domin kare gwamnatin shugaba Tinubu.
Lateef Fagbemi ya na cikin wadanda aka fara rantsarwa a kujerar minista, shi ya zama babban lauyan gwamnatin tarayya, za ku ji aikin da ke gaban dukkaninsu.
Ganin halin da aka shiga, an rabawa duka jihohi tallafi saboda an shiga matsi. Gwamnoni sun ce ba za su raba tallafi ba kuma a bukaci su maido kudin cikin asusu
Babban faston cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ga bayyana cewa akwai ƴan hana ruwa gudu a Villa masu zama barazana ga Tinubu.
An bayyana wasu ma'aikatu 10 a gwamnatin Shugaba Tinubu, a matsayin masu matuƙar muhimmanci ga ƴan Najeriya da nasarar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Rahotanni na nuni da cewa a yanzu haka mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar ƙoli ta tattalin arziƙin ƙasa (NEC) a Villa.
Za a ji wuraren aka yi sha mamaki a kan mukaman Ministocins. Muhammadu Badaru da Bello Mawalle ba su san ma’aikatarsu ba, Ministan ‘yan sanda bai da lafiya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari