Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar Matasa Masu Yi Wa Kasa Hidima, NYSC ta tura wata budurwa zuwa mayanka don yi wa kasa hidima har na tsawon shekara daya bayan kammala jami'a a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da ministocin tsaro da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.
Shugabannin ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC sun ƙaurace wa taron da gwamnatin tarayya ta shirya da nufin rarrashinsu su hakura da shiga yajin aiki gobe Talata.
Gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta hannun ministan kwadago da samar da ayyuka, Simon Lalong, ta ce ta shirya zama da ƙungiyoyin kwadago a Abuja.
Hukumar ƴan sandan farin kaya ta bankaɗo shirin da wasu ke ƙullawa domim kawo hargitsi a ƙasa. Hukumar ta bayyana cewa ta gano su kuma tana lura da motsinsu.
Kamfanin siminti na Dangote ya biya kudin haraji har Naira biliyan 412 a cikin shekaru uku kacal ga Gwamnatin Tarayya, ya shawarci 'yan kasa kan amfanin hakan.
Kudin hatimi da gwamnatin Najeriya ta ke karba ya jawo an samu kusan Naira Tiriliyan 4. Za a ji za a raba Naira Tiriliyan 3.8 da Hukumar FIRS ta tara a asusu.
Ministar harakokin jin kai da rage raɗaɗin talauci ta ƙasa Dakta Betta Edu, ta bayyana sabbin tsare-tsaren da Shugaba Bola Tinubu ya zo da su a kan N-Power.
Shugaban IPMAN na jihar Ribas, Joseph Obele, yace farashin litar man fetur zai karye ya dawo ƙasa da Naira 200 kowace lita idan matatun man kasar nan suna aiki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari