Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya karƙashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, zata miƙa kasafin kuɗin 2024 wanda ya kai N26tr daga yanzu zuwa karshen 2023.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sanar da cewa ta kammala shiri domin fara biyan basusuka na watanni 9 da masu aikin N-Power ke bi, hakan na zuwa ne bayan bincike.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da canza ranar taron majalisar zartarwa FEC ta ƙasa daga ranar Laraba zuwa ranar Litinin na kowane mako.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta fara aiki gadan-gadan a makon nan. Shugaba Bola Tinubu zai gana da Ministocinsa bayan makonni da rantsar da FEC
Gwamnatin jihar Borno ta hana ayyukan hakar ma'adanai a sassan jihar duk da gwamnatin tarayya ta yi gargaɗin jihohi su daina shiga al'amuran ma'adanai.
Bola Tinubu ya ce ya bi duk wata doka wajen zaben shugaban EFCC. Nadin sabon shugaban EFCC ya jawo surutu da zargin shugaban Najeriya da sabawa kundin tsarin mulk.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Farfesa Umar Garba Danbatta a matsayin shugaban Hukumar Sadarwa ta NCC, kuma ya sallami Sunday Adepoju na NIPOST da Tukur Funtua.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo da shirin 'Tradermoni na tsohon shugaban kasa, Buhari, a wannan karo ya ware Naira dubu 50 ga ko wane mai cin gajiya.
Tsohon Ministan Buhari ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi kuskuren janye tallafin fetur, ya nuna yadda Bola Tinubu ya fadawa tarkon ‘Yan Kasuwa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari