Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta sanar da cewa har kawo yanzu, akwai adadin mutane akalla 23,000 da suka ɓace sakamakon matsaloli daban-daban na rashin tsaro.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce yana bibiyar halin da ake ciki a ƙasar Gabon sakamakon kifar da gwamnatin Demokuradiyya da sojojin ƙasar suka yi.
Kamfanonin kasar Faransa manya-manya guda uku sun tafka asara bayan kaddamar da juyin mulki a kasar Gabon a yau Laraba 30 ga watan Agusta da sojoji su ka yi.
Ministan yaɗa labarai, Mohammed Malagi, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta zare hannunta daga biyan tallafin man fetur ne domin inganta rayuwar yan Najeriya.
Gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta gama shirin ɗaukar mutane 300,000 aiki a hukumar nan ta yaƙi da yaɗuwar kanana da manyan makamai ta ƙasa NATCOM.
Dr. Usman Bugaje ya gabatar da takarda da ya nuna kuskuren shiga yaki da kasar Nijar. Masanin tarihin ya soki garajen da kungiyar ECOWAS ta yi na yin barazana.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da yanayin da ta tarar da tattalin arziƙin ƙasa. Ministan kuɗi da tattalin arziƙin ƙasa Wale Edun ne ya bayyana hakan jim kaɗan.
Hukumar jin daɗin yan sanda ta ƙasa (PSC) ta umarci mataimakan sufeto janar na ƙasa (DIG) huɗu su gaggauta aje aiki kuma ta bayyana sunayen sabbi guda huɗu.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ƙara jaddada kudirinta na tabbatar da kawo ƙarshen shigo da tataccen man fetur daga waje, ta ce matatun mai zasu ci gaba da aiki.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari