Gwamnatin tarayyar Najeriya
Rahotanni sun kawo cewa gwamnatin tarayya ta dauki gagarumin mataki don dakatar da yajin aikin sai baba ta gani da kungiyar kwadago suka shiga a ranar Litinin.
Mutane su na ta tofa albarkacin bakinsu ganin yadda ake ta ruwan mukamai ba. Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya cigaba da nade-naden mukamai a gwamnatinsa.
Dan majalisar tarayya na APC, Yusuf Gadgi ya bayyana cewa akwai lokacin da zai zo zasu tambayi Asiwaju ina aka kai makudan kuɗin tallafin man fetur da aka cire.
A jiya Najeriya da gwamnatin Saudi Arabiya su ka shiga wata yarjejeniyar harkar mai da gas. Hadimin Ministan ya nuna a dalilin haka, za a samu cigaba a harkar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi kira da a tsagaita wuta a yakin da ke wakana tsakanin Falasɗinawa da Isra'ila, ya nemi a bu hanyar masalaha.
Kotun ɗa'ar ma'aikata ta Najeriya ta yanke hukuncin hana kungiyoyin kwadago na ƙasa NLC da TUC shiga yajin aikin da ta tsara farawa daga ranar 14 ga watan Nuwamba.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi ikirarin cewa tsohuwar Gwamnatin da ta sauka ta yi wasa a sha'anin tsaron ƙasa.
Daya daga cikin manyan lauyoyin tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele, ya tabbatar da sakin wanda yake karewa ranar Alhamis.
Gwamnati ta fadi abin da ya sa ba za iya yi wa ‘Yan Najeriya karin kudin wuta ba. Minista ya tabbatar da cewa har gobe gwamnatin tarayya ta na biyan tallafin wuta.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari