Gwamnatin tarayyar Najeriya
Bayan shafe fiye da sa'o'i 12 babu wuta a Najeriya, yanzu Kamfanin samar da wutar lantarki ya sanar da gyara wutar tare da dawo da ita, ya godewa jama'a da hakurinsu
Bayan shafe kusan shekara guda a Najeriya, an sake dauke wutar lantarki gaba daya a kasar a safiyar yau Alhamis 14 ga watan Satumba, kamar yadda kamfanin ya sanar.
Gwamnan Neja, Umar Bago, ya bayyana aniyarsa na fara gyara tituna a fadin jihar ciki harda titunan tarayya. Ya ce za su nemi a dawo da kudin da suka kashe daga baya.
Abubakar Momoh, ministan raya yankin Neja Delta a gwamnatin Tinubu ya gana da tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan da Asari Dakubo a birnin Abuja.
Gwamnatin tarayya ta bada aikin gyara hanyar Amanwozuzu-Uzoagba-Eziama-Orie-Amakohia a Imo. David Umahi ya ce 'dan kwangilar da ke aikin ya ji kunya.
A yau Bola Tinubu ya zauna da Gwamnatin UAE, an cire takunkumi a kan 'Yan Najeriya. Za a cigaba da zuwa Dubai bayan Bola Tinubu ya sa baki a rikicin da ya gada.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da karbo rancen kuɗaɗe har dala miliyan 163 domin bunƙasa noman alkama a ƙasa baki ɗaya. Kashim Shettima ne ya bayyana.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da gina gidaje 1,000 a kowace jiga daga cikin jihohi 7 da matsalar tsaro ta yi wa katutu, inji Kashim Shettima.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma ministan tsaron Najeriya, Muhammad Vadaru Abubakar, ya buƙaci yan Najeriya su tallafa wa gwamnati da addu'a kan rashin tsaro.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari