Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ziyarci hukumar kula da ƴan gudun hijira da bakin haure ta ƙasaz ya karbi wa mutanen jiharsa kayan agajin gaggawa.
Babban hafsan tsaron kasar nan, CDS Christopher Musa, ya ce sojoji na tare da mulkin Demokutaɗiyya, don haka kowa ya kwantar da hankalknsa kan juyin mulki.
Majalisar dattawa da majalisar wakilan tarayya sun haɗu sun amince da makudan kuɗin da shugaban ƙasa Tinubu ya nemi kara wa a kasafin kuɗin 2023.
Ana zargin Shugaba Tinubu ya ware makudan kudade har naira biliyan 5.9 don siyan jirgin ruwa na alfarma a fadarsa, shugaban ya karyata wannan jita-jita.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Majalisar dattijan Najeriya ta tantance tare da tabbatar da naɗim sabbin kwamishinonin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC a zaman yau Laraba.
Babbar Kotun tarayya mai zama a Abuja ta gindaya wa tsohon gwamnan babban bankin Najeriya wa'adin kawo kansa gabanta kan wasu makudan kuɗi da aka ciyo bashi.
Gwamnatin tarayya ta baiwa ɗaliban jami'ar Gusau da aka ceto tallafin kuɗi sama da Naira dubu ɗari biyu, in ji gwamnatin jihar Zamfara a wata sanarwa.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya aike da sako ga majalisar wakilan tarayya inda ya buƙaci ta amince masa ya ƙara N2.1tr a kasafin kuɗin 2023.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari