Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Alamu sun bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin bude jami'o'in Najeriya duk da yajin aikin kungiyar Malaman jami'a watau ASUU. A cewar majiyoyi a ma'aika
Manyan alamu na nuna kungiyar malamai masu koyarwa na jami'o'in, ASUU,sun ayyana yajin aikin sai baba ta gani bayan gazawa gwamnatin tarayya na biyan bukatunsu.
Kungiyar ta dauki wannan matakin ne bayan zaman majalisar zartarwar na kasa da aka yi a hedikwatar kungiyar da ke Jami’ar Abuja da sanyin safiyar yau Litinin.
Yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ya shiga kwanaki 191 ya zuwa ranar Alhamis, 25 ga watan Agusta, sai dai, wasu jami’o’in jiha sun fice daga wannan.
Farfesa Ibrahim Maqari, limami a babban masallacin kasa da ke Abuja ya tona asirin malaman jami'a da irin kurarin da suke na binciken karya kawai suke yi..
Kungiyar manyan ma'aikatan jami'o'in Najeriya, SSANU da na kungiyar ma’aikatan jami’o’i NASU, a ranar Asabar, sun dakatar da yajin aikinsu bayan gajeren zama da
Gwamnatin Tarayya tare da hadin gwiwar Bankin Raya Musulunci da Gwamnatin Jihar Gombe, sun ce za su kafa makarantun Almajiri na kwana guda uku a jihar, Arewa.
Ya kuma ce gwamnati ba za ta amince da bukatar kungiyar na biyan malamai kudaden alawus-alawus din su na tsawon watanni shida da suka bata ba tare da aikin.
Lakcarorin Najeriya karkashin kungiyar malaman kwalejojin ilimi, COEASU, sun janye yajin aikin da suka yi na tsawon kwanaki 60, The Punch ta rahoto. An dauki wa
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari