Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu, ya bayyana cewa ya gaza a matsayinsa na minista domin ya kasa magance matsaloli da dama da yakamata ace ya magance su tuni.
Duba da yadda ake yawan samun karuwar yara mata da ba sa zuwa makaranta, gwamnatin jihar Kaduna ta tura malamai 2000 zuwa makarantu 155 na fadin jihar ta Kaduna
Kungiyar Malamai Masu Koyarwa ta Jami’o’i, ASUU, tan janye yajin aikin wata takwas da ta kwashe tana yi amma cike da sharudda bayan taron da tayi da shugabanni.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tunkari kotun ma'aikata kan lamarin da gwamnati ta gabatar na yiwa kungiyoyin dake kishiyantar ASUU rajista a kasar.
Ministan ilimi, Mallam Adamu Adamu ya bayyana cewa, shugaba Buhari ya amince ake ba wasu daga daliban jami'o'in gwamnati da na kwalejin ilimin gwamnati kudin.
Hotunan makarantar sakandare a Bauchi mai suna Kwalejin koyar da ilimin addinin Islama ta Yakubun Bauchi mai dalibai sama da 1500 amma babu bencina ko bandaki.
Hukumar jami’ar jihar Imo a ranar Litinin ta janye daga yajin aikin wata 7 da Kungiyar Malamai na jami’o’in Najeriya suka fada tare da sanar da bude jami’ar.
Gwamnatin Jihar Kano, a yammacin ranar Talata, ta yi taro da mambobin kungiyan ASUU na jami'o'in jiha guda biyu suna neman a dakatar da yajin aiki. Rahatanni n
Kwamitin rikon kwarya na majalisar wakilai kan ilimi a ranar Talata ya ja kunne gwamnonin kasar nan da su fifita ilimi ko kuma su shirya fuskantar kalubale.
Ma'aikatar Ilimin Najeriya
Samu kari