Gwamnatin Najeriya
CBN ya yi karin haske kan kudin da za a rika cirewa idan mutum ya cire kudi ta ATM a bankin da ba shi da asusu. Za a rika cire N100 idan mutum ya cire kasa da N20000
Kamfanin MTN ya bayyana cewa ya san bai kyauta wa abokan hulɗarsa ba, saboda haka an janye ƙarin farashin data da aka wayi gari da shi a ranar Alhamis.
Gwamnatin tarayya da hadin gwiwar gwamnatin Zamfara sun kaddamar da shirin sauya tunanin 'yan bindiga a Arewa ta Yamma. Za a karbi 'yan ta'adda da suka tuba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa akwai shiri da aka yi domin tabbatar da cewa 'yan kasar nan sun samu sauki a farashin abinci a kasuwannin kasar.
Hukumar Hisbah reshen jihar Kano ta bayyana cewa akwai bukatar a samu karin mutanen da ke dawo da 'yan uwansu hanya idan sun tasamma lalacewa don gyara al'umma.
A farkon watan Fabrairu kasar Saudiyya ta sauya dokar shige da fice wacce za ta shafi Najeriya Najeriya, Algeria, Egypt, Ethiopia, Morocco, Sudan daTunisia a Afrika.
Babban bankin Najeriya, CBN ya kawo sabon tsarin cajin kudi ta ATM. Za rika cire N100 kan kowane N20,000 idan mutum ya cire kudi ta ATM din da ba na bankinsa ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci ministocin gwamnatinsa su fito su gaya wa ƴan Najeriya ayyukan da suka yi tun bayan naɗa su a muƙamin.
Hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa sukar gwamnatin jam'iyyar APC ya rika yi a baya, tsabar adawa ce irin ta siyasa ba wani abu ba.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari