Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ba a fahimce ta ba ne a kan kalamanta na kwanan nan da ke cewa za a kara kudin hasken wuta ga 'yan Najeriya.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta gargadi jama'a a kan sabuwar alewa da aka sarrafa da tabar wiwi, kuma ana sayar da ita ga matasa.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya kawo wani tsari kan biyan kudin kananan hukumomi kai tsaye daga asusun Gwamnatin Tarayya da aka shirya tun watan Janairu.
'Yan Najeriya da suka zamo bakin haure a Amurka sun ce suna buya a gida domin kaucewa kamun da shugaba Donald Trump ya sa a yi wa bakin haure a kasar.
Gwamnatin Tarayya ta fara sayar da shinkafa ga ma’aikata a Sokoto kan rangwamen ₦40,000, tare da tsarin “mutum daya, buhu daya” don hana taskancewa.
Kara wa'adin sufeton 'yan sandan Najeriya ya jawo rudani yayin da Omoyele Sowore ya bukaci a tsige shi. Yan Najeriya sun nuna shakku bayan gwamnati ta yi bayani.
Kungiyar dattawan Arewa ta raba gari da gwamnatin Tinubu kan kama Farfesa Yusuf Usman. Kungiyar NEF ta bukaci a saki Farfesa Yusuf da gaggawa bayan kama shi.
Tsohon shugaban kasa, Abdulsalami Abubakar ya ce mulkin soja ya kare a Najeriya. Ya ce yana alfahari da wanzuwar dimokuradiyya da ya assaa a 1999 da ya mika mulki.
Kungiyar kwadago ta ce za a fara zanga zangar karin kudin sadarwa a ranar 4 ga Fabrairu da misalin karfe 7:00 na safe a ofisoshin NCC ko majalisun jihohi.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari