Nade-naden gwamnati
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago ya amsa koken kungiyar yan kabilar Ibo inda ya nada ya nada Mista George Dike a matsayin mai ba shi shawara na musamman.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) ta bukaci bayani bayan majalisar Dattawa ta ki tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai a mukamin minista.
An kammala aikin tantance wadanda ake so su zama Ministoci. Duk da irin kokarin da tsohon Gwamnan jihar Kaduna ya yi a Majalisa, bai samu shiga jerin ba tukuna.
AlmajiraI masu karatun Al-Qur’ani sun yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya janye sunan tsohon gwamnan jihar Kaduna daga cikin jerin sunayen ministocinsa.
Tun da Ahmed Musa Dangiwa zai zama Minista, Gwamna Dikko Umaru Radda ya zabo wanda zai zama sabon Sakataren gwamnati, Abdullahi Garba Faskari zai zama SGS.
Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada mukamai da-dama a farkon makon nan. Mai girma Gwamna ya bayyana cewa ya bada mukaman ne domin jawo matasa cikin gwamnatin Kano.
Majalisar dattawa ta tabbatar da mutum 45 cikin 48 da shugaban kasa Tinubu ya mika a matsayin ministoci, an tattara cikakken sunaye, jihohi da yankunansu a nan.
Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugabannin hukumomin gwamnati. Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce a cikin wadanda aka ba mukamai akwai Dr. Maigari Indabawa
Shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ruga fadar shugaban kasa bayan samun hatsaniya a majalisar kan tantance Festus Keyamo a yau Litinin a Abuja.
Nade-naden gwamnati
Samu kari