Nade-naden gwamnati
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a yau Juma'a 4 ga watan Agusta ya sauya sunan Dakta Maryam Shetty a matsayin minista daga jihar Kano da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure.
Mai girma shugaban kasa ya aikawa Majalisa wasikar ragowar Ministocin da zai nada. Bola Tinubu ya karya tarihin shekaru 24 yayin nada sababbin Ministocin kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya zabi Maryam Shetty a matsayin ministarsa amma Mariya Mahmoud, abokiyar karatunta na gab da maye gurbinta a wannan kujera.
A lokacin da aka aka cire sunan Maryam Shetty, tsohon Gwamna Bello Matawalle zai iya rike kujerar Minista a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, hakan ya jawo suka.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Maryam Shetty da Dakta Mariya Mahmoud Bunkure a mukamin ministoci daga Kano a yau Juma'a 4 ga watan Agusta bayan saka sunanta
Wasu 'yan Arewa sun soki Bola Tinubu da cewa bai zabo masu wakilai na kwarai ba, an ce daga Kudu an dauko kwararru da su ka san aiki, an taro tarkace a Arewa.
Jama’a sun maidawa Shugaban kasa martani a kan zabo Maryam Shetty daga Kano. Ana jiran Abdullahi Umar Ganduje da Rabiu Kwankwaso, sai aka ga su Abdullahi Gwarzo
Za a ga sunayen manyan ‘yan siyasa da Bola Tinubu ya manta da su wajen nada Ministoci. Akwai ‘yan siyasar Kano; Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Umar Ganduje.
Ƙungiyar fulani makiyaya ta ƙasa (MACBAN) ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa yayanta a muƙaman gwamnati ko da kuwa na shara ne a Aso Villa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari