Nade-naden gwamnati
Shugaba Bola Tinubu ya jaddada cewa ba zai bari wadanda aka ba mukamai su gagara tabuka komai ba, za a rika lura da kokarin kowa da yake aiki a gwamnati a 2024.
Ambasada M. Z Anka ya rasu da safiyar yau Juma'a bayan fama da gajeriyar jinya, marigayin shi ne mahaifin kwamishinar Kiwon Lafiya a jihar Zamfara.
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi ya ajiye kujerar sanata don karbar ta Minista, kaninsa da ke neman kujerar ya janye daga takarar saboda wasu dalilai.
George Moghalu ya fahimci abin da ya sa mutane ke kuka da gwamnatin Bola Tinubu. Tsohon mai binciken kudin na APC ya ce jama'a sun dauka gwamnatin nan ta dade.
Gwamnan jihar Niger, Umaru Bago ya ba da umurnin kamo wani Mohammed Ibrahim da ya fitar da sanarwar haramta sayar da giya a kananan hukumomi tara na jihar.
Babbar Kotun jihar Kano ta umarci dakataccen shugaban karamar hukumar Gwale, Hon. Khalid Ishaq Diso ya guji kiran kansa a matsayin shugaban hukumar hukumar.
Bayan an dawo mulkin farar hula wasu gwamnoni sun mutu, wasu sun gaje kujerarsu. A Yobe, rashin lafiya ya kashe Mamman Bello Ali yana jinya a kasar Amurka.
Sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya nada sabbin mukamai guda biyar awanni kadan bayan hawa karagar mulki a yau Laraba 27 ga watan Disamba.
Gwamnatin Najeriya ta karbi sama da naira biliyan 100 daga cibiyoyin hada-hadar kudi a matsayin karin haraji ga ayyukan da suka yi a shekarar 2023.
Nade-naden gwamnati
Samu kari