Nade-naden gwamnati
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nemi majalisar dattawa Najeriya ta amince masa da naɗin alkalai 11 a kotun koli, ya tura wasiƙa ranar Laraba.
Simon Lalong ya magantu kan dalilin da yasa ya mikawa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu takardar murabus dinsa daga matsayin ministan kwadago da daukar ma’aikata.
Gwamnan Jihar Ogun, Dapo Abiodun ya amince da naɗin mai magana da yawun APC na jihar, Tunde Oladunjoye, a matsayin mashawarci kan harkokin midiya.
Kalaman tsohuwar Minista sun jawo Alkali ya hana ta samu kujera a gwamnati. Lauyoyi sun yi nasara a kan Pauline Tallen, an yi mata katanga da karbar mukami.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da murabus din Simon Lalong, mimistan kwadago da samar da ayyukan yi. Majiya daga fadar shugaban kasa ta tabbatar.
Babbar Kotun Tarayya ta rufe asusun bankunan gwamnatin jihar Oyo kan basukan ciyamomin kananan hukumomin a jihar da ya kai biliyan 3.5 tun shekarar 2019.
Archbishop Iboyi Godday ya yi watsi da wani nadin mukamin mamba a hukumar alhazan Kirista a jihar Delta wanda gwamnan jihar Sheriff Oborevwori ya yi masa.
Simon Lalong ya bar majalisar ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a hukumance domin ya karbi kujerar sa ta majalisar dattawa. Tinubu ya amince da murabus din.
Jami'in NSCDC da ya yi katobarar 'Oga at the top', Shem Obafiaye ya samu karin girma zuwa mataimakin kwamnadan hukumar a Najeriya bayan shekaru 10.
Nade-naden gwamnati
Samu kari