Aikin Gwamnatin Najeriya
Bola Tinubu ya dauki alkawari talaka zai more idan ya kara hakuri. Shugaban kasa ya gana da wasu Sarakuna a fadar Aso Rock Villa, yace masu dadin yana gaba.
Ana zargin gwamnatin Bola Tinubu da kawo tsare-tsaren da ba su fifita mutanen Arewa. Sanata Suleiman Kawu Sumaila ya ce ba za su zura idanu ana cutar Arewa ba.
Mai daukar hoton Muhammadu Buhari, Bayo Omoboriowo ya samu mukami a fadar shugaban kasa babu dangin iya a Aso Rock Villa, sai dai tsabar iya aiki.
Kungiyar ACF ta ce ana maida ayyuka zuwa Kudu daga garin Abuja, kuma a ma’aikatar jiragen sama, darektoci 8 daga cikin 40 da aka nada ne kurum daga Arewa.
Yadda zaman Majalisar shari’a da shugaban kasa ta kasance a Fadar Shugaban kasa. Dr. Bashir Aliyu Umar da malamai sun yi zama da Bola Ahmed Tinubu a jiya.
Tafiye-tafiyen Bola Tinubu sun ci Naira biliyan 3.5 a yanzu. Tinubu ya ziyarci kasashe masu yawa saboda manufar inganta alaka, bunkasa tattalin arziki da zumunci.
Ministan ayyuka zai kashe sama da N1.03tr a maimakon N657bn da Bola Tinubu ya gabatar a kundin kasafi. Za a ji Sanatoci da ‘Yan Majalisa sun yi kari.
Shugaban kwamitin da aka kafa domin gyara harkar haraji ya ce sun dauke kimanin N8tr daga cikin aljihun wasu mutane, sun shiga baitul-mali daga cire tallafin fetur.
A ranar Talata, 9 ga watan Junairu 2023, Bola Tinubu ya sanar da cewa ya zaftare adadin ayarin da ke yi masa rakiya, kafin ayi mako guda, har an saba alkawarin.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari