Jos
Dirama ta faru a birnin Jos bayan da aka kammala taron gangamin APC, 'yan jam'iyyar adawa sun yi shara da wanke inda su Tinubu suka taka da sauran jama'ar APC.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ba zai bari a yi rashin gaskiya ba a zaben 2023, kuma duk wanda ya lashe zabe ba zai baria tauye hakkinsa ba a zaben 2023.
‘Dan majalisa mai wakiltar mazabar Mushin II a majaisar jihar Legas, Honarabul Sobur Olayiwola, ya fadi ana kamfen din Tinubu a Jos, Ya sheka lahira baya nan.
Wani bidiyo da ake yayi a kafafen sada zumunta, an ji Bola Tinubu ya kama hanyar cewa PD... Sai kuma ya ankare da inda bakinsa ya nufa, ya katisa da APC a Jos.
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya nuna bajintarsa ta rawa a lokacin da ya iso wurin kadamar da kamfen a Jos
Dan takarar kujera lamba ɗaya a inuwar jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, yace duk da ya dawo Legas, zai tattara wa Peter Obi Kayansa ya koma jihar Anambra.
A yau ne APC ke fara kamfen dinta a birnin Jos ta jihar Filato, gwamna Lalong ya bayyana dalilin da yasa jam'iyyar ta zabi jihar don fara gangaminta na Tinubu.
Gwamna Simon Lalong na Jihar Filato ya ayyana ranar Talata 15 ga watan Nuwamba a matsayin hutu a jiharsa saboda kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasan APC
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, gwamnoni, Sanatoci da ƙusoshin jam'iyyar AOC duk sun hallara a babbar birnin jihar Filato yayin da Tinubu zai bude kamfen 2023
Jos
Samu kari