Zaben Shugaban kasan Najeriya
Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci gwamnonin PDP, G5 da su janye daga yi masa ba’a don ya fadi zaben shugaban kasa cewa ai su ma sun sha kaye a zabensu na sanata.
Gwamna David Umahi ya bayyana rawar ganin da ya taka wajen tabbatar da ganin yan takarar APC musamman Bola Tinubu sun lashe babban zaben 2023 da aka yi a kasar.
Mr Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, ya ce ba zai samu damar zuwa kamfen din yan takarar gwamna na jam'iyyarsa ba don zai rika zuwa kotu
Hukumar INEC ta sanar da kammala zaben shugaban kasa da na yan majalisun tarayya. INEC ta ce jam'iyyu takwas ne suka raba kujerun majalisa amma PDP a APC sunfi.
Hadimin PCC na APC, Dele Alake ya ce Peter Obi ya yaudari matasa ne a zabe, ya yi amfani da kabilanci da addini, ya ce babu ta yadda LP za ta iya kafa gwamnati.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bayar da tabbacin cewa babu abun da zai samu bayanan da ke kan na'urorin BVAS idan aka sake saita na’urorin.
Festus Keyamo ya yi bayanin cewa bisa kundin tsarin mulki, minista mai ci ba zai iya shiga sahun tawagar lauyoyi masu tsayawa ba har sai bayan an mika mulki.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) da yunkurin lalata hujjar da ke kunshe a cikin na’urorin BIVAS.
Tsohon sanata Shehu Sani ya bayyana cewa, akwai alamu da suka faru da ke nuna cewa, ko da gwamnonin G5 sun taimakawa Atiku ba zai ci zabe ba a wannan shekarar.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari