Zaben Shugaban kasan Najeriya
Wasu ba su ki sojoji su karbi mulkin Najeriya ba, hakan zai sa ayi waje da Bola Tinubu. Charly Boy ya ce kyau abin da ya faru a kasashen Afrika ya faru a nan.
‘Yan taware a NNPP su na zargin ‘Yan bangaren Rabiu Musa Kwankwaso da handame Naira Biliyan 1. An juyo kan mutanen Kwankwaso a rikicin, za a binciki kudin fam.
Shugaban NNPP na kasa, Mallam Kawu Ali ya fadi halin da ake ciki, ya ce har gobe Rabiu Musa Kwankwaso cikakken ‘Dan jam’iyyar NNPP ne, ba a dakatar da shi ba.
Shugaban LP na ƙasa, Julius Abure, ya bayyana cewa yana da yaƙinin kotun sauraron ƙararrakin zaɓe za ta ayyana Peter Obi a matsayin shugaban ƙasa na halas.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Aaron Artimas, ya yi magana kan ƙarar da Atiku Abubakar ya shigar da Shugaɓa Tinubu a wata kotun ƙasar Amurka.
Kwankwaso da ‘Yan Kwankwasiyya gamu da cikas a siyasa, rigima ta kusa cinye NNPP. Shugaban rikon kwarya ya ce za a hukunta Dr. Boniface Okechukwu Aniebonam.
Bola Ahmed Tinubu ya hadu kan sha’anin tsaro da jagororin kungiyar ECOWAS. Dama tun da aka kifar da Mohammed Bazoum, Shugaban Najeriya ya dage a kora sojoji.
John Onaiyekan a ranar Asabar 19 ga watan Agusta ya bayyana dalilin da ya sanya yakamata ƴan Najeriya su amince da hukuncin kotun ƙoli kan zaɓen shugaban ƙasa.
Shugaban matasan jam’iyyar PDP na kasa, Muhammed Kadade, ya ce sama ba za ta fado ba idan har kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta tsige Tinubu.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari