Zaben Shugaban kasan Najeriya
Bola Tinubu mai takaran shugaban kasar ya bayyana yadda suka yi da shugaban kasa da abin da ya sa ya dauko Sanata Kashim Shettima da rikicin samun tikiti a APC.
A karshen makon jiya ne aka ji labari Jagororin Afenifere sun warware mubaya’ar da Shugabansu ya yi wa Peter Obi, sun ce Bola Ahmed Tinubu za a zaba a 2023
Farfesa Isa Odili ya bayyana goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023 mai zuwa, kamar yadda ya zo a wata sanarwa da muka samo.
Gwamna Nyesom Wike ya maida martani ga jawabin da aka ji shugaban jam’iyyar PDP ya yi, yace idan Iyorchia Ayu ya isa, ya karbe takarar 'Yan PDP a Jihar Ribas.
Wani jigon jam'iyya mai kayan marmari a Kaduna, Alhaji Ahmes Tijjani, yace babu tantama Kwankwaso ne zai zama zakara a babban zaben 2023 dake tafe saboda w
Mai neman zama shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar AAC, Mista Sawore, Ya shiga Kano ya bude babin tallata burinsa na zama magajin shugaba Buhari a 2023.
An yi hasashen cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ne zai lashe zaben shugaban kasa da ke tafe a Najeriya. Legit.ng ta rahoto c
Daya daga cikin masu magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar PDP, Dele Momodu, ya yi fashin baki kan kuri'un da jam'iyyu za su iya samu a kudu maso
Buba Galadima yace akwai shirin da ake yi da nufin a hana BVAS aiki a zaben 2023. 'Dan siyasar yace Sanata Kabiru Gaya ya kama kan shi da ya shiga talabijin.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari