Zaben Najeriya
Mata da yawa sun fito takarar Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci, mafi yawan wadanda ake shirin rantsarwa a matakai dabam-dabam maza ne, adadinsu ya kai 96%
Adewole Ebenezer Adebayo da ya nemi mulkin Najeriya a SDP ya yi bayanin yadda ya sha kasa, ya ce APC tayi nasara a 2023 ne saboda ta na da kwararrun ‘yan siyasa
Rikicin da ya dabaibaiye Labour Party ya dauki sabon salo yayin da jam’iyyar ta koka kan makircin wasu mambobinta na son hana karar da Obi ya shigar kan Tinubu.
Jam'iyyar Hope Democratic Party (HDP), ta shigar da sabuwar ƙara a gaban kotun ɗaukaka ƙara tana neman a hana rantsar da Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa.
Kungiyar mutanen yankin tsakiyar Najeriya, Middle Belt Forum ta ce abu guda da Shugaba Buhari zai yi idan yana son yafiya shine gyara kura-kuren da INEC ta yi.
Hon. Mukhtar Aliyu Betara yana cikin ‘Yan majalisar APC da ke hangen kujerar Rt. Hon. Femi Gbajabiamila, zai gwabza da Ahmed Wase, da Aminu Sani Jaji da wasunsu
Rahotanni sun bayyana cewa Sanata Uche Ekwunife mai wakiltar Anambra ta Tsakiya, za ta iya komawa jam'iyyar APC gabanin zaben gwamna na 2025 a jihar Anambra.
Mun tattaro wasu mata wadanda suka shiga takara har suka iya samun nasara a zabe ko suka rike mukamai masu tsoka duk da kasancewar maza sun gawurta a siyasa
Sanata Orji Kalu na APC ya bayyana gaskiyar da ake ciki game da jita-jitan da ake yadawa na cewa bashi da lafiya kuma yana kasar waje yana neman lafiyar likita.
Zaben Najeriya
Samu kari