Zaben Najeriya
Bola Tinubu, zababben shugaban kasa a zaben 2023, zai karbi satifiket dinsa na cin zabe a ranar Laraba kamar yadda shugaban INEC, Mahmood Yakubu ya bayyana.
An kammala tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 daga jihohi, alkalluman da hukumar INEC ta fitar sun nuna Tinubu na jam'iyyar APC ya lashe jihohi 12
An sanar da Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a matsayin sabon zababben shugaban kasar Najeriya bayan samun kuri'u mafi rinjaye a zaben shugaban kasar da ya gudana.
Bayan dogon da akayi tun ranar Lahadi, an koma cibiyar tattara kuri'un zaben shugaban kasa dake gudana yanzu haka a birnn tarayya Abuja, unguwar Garki Area 8.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Ribas da yawan kuri’u 231,584.
Kungiyoyin kasashen waje sun ce Hukumar INEC ba tayi kokarin da aka sa rai a zaben 2023 ba. Wadannan kungiyoyi sun ce INEC ta jawo alamar tambaya a zaben bana.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya lashe zsɓen shugaban ƙasa a jihar Ebonyi. Ya lallasa Tinubu da Atiku da tazara mai nisa.
Dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi ya lashe zaben shugaban kasa a jihar Cross River inda ya lallasa Tinubu na APC da Atiku Abubakar na PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana cewa zaben da ta gudanar yana da nagarta kuma ta shawarci jam'iyyun da suke zargin an musu magudi su tafi kotu.
Zaben Najeriya
Samu kari