Zaben Najeriya
Gabannin zaben gwamnoni a Najeriya, an yi kazamin karo tsakanin yan daban APC da PDP a jihar Bauchi lamarin da ya kai ga mutuwar mutum 1 da jikkata wasu 15.
Rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da yan Najeriya shirin da wasu mutane ke yi na son kawo hargitsi a kasar bayan zaben gwamnoni na 18 ga watan Maris.
Sai bayan zaben Gwamnonin jihohi sannan man fetur zai samu sosai. ‘Yan kasuwa sun shiga dar-dar bayan zabe, saboda haka aka daina zuwa dauko fetur daga Kudu.
Hukumar INEC ta fitar da sanarwa, an ji abin da ya jawo aka fasa shirya zaben Gwamnoni a makon nan. Karar da aka shigar na zaben shugaban kasa ya jawo haka.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, da kwamishinoninsa a halin yanzu suna taro. Wannan taron ba zai rasa nasaba ba da zaben gwa
Muhammad Mustapha, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a jihar Nasarawa ya ce jam'iyyarsa za ta karbe Nasarawa daga hannun APC.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen da ya wuce, Peter Obi, yayi wani muhimmin gargaɗi ga magoya bayan sa.
A Yayin da Kotun Koli Ke Yin Shirin Fitar da Hukuncin Shariar INEC da Jamiyyar NNPP A Ranar Jumaa Mai zuwa To Kuwa Muna nan Muna Jira Martanin Jamiyyar NNPP
Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci gwamnonin PDP, G5 da su janye daga yi masa ba’a don ya fadi zaben shugaban kasa cewa ai su ma sun sha kaye a zabensu na sanata.
Zaben Najeriya
Samu kari