Zaben Najeriya
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar zai halarci zaman kotu a yau Talata don gabatar da kara ta karshe kan zaben da ya gabata a Najeriya.
Peter Obi yana karar zaben 2023 a kotu, Charley Boy ya ce zai fito zigidir a Legas muddin Peter Obi ya kai labari, mawakin yana sa ran a ruguza nasarar APC.
Primate Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual ya bayyana abun da Allah ya fada masa game da sabbin ministocin da shugaban kasa Bola Tinubu ya zaba.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Suke ya bayyana yadda Aliko Dangote ya masa halacci tare da ba shi shawarar neman gwamna da kuma daukar dawainiyarshi a jihar.
Yayin yakin neman zaben Bola Tinubu a jihar Ogun ya yi alkawarin rage farashin mai da zarar ya hau mulki, mutane suna ta yada faifan bidiyon don tuna baya.
Shugaba Bola Tinubu na neman kare kansa dangane da wani sammaci da Atiku Abubakar, ɗan takarar shugabancin ƙasa a jam'iyyar PDP ya yanko masa a kotun Amurka.
Kogi - Yayin da ake tunkarar zaben gwamna ranar 11 ga watan Nuwamba a jihar Kogi, tsohon ɗan takarar Sanatan SDP, Abdulrahman Tanko Ozi ya sauya sheƙa zuwa APC.
Dan takarar majalisar Tarayya a PDP a mazabar Kabba-Bunu Ijumu a jihar Kogi, Honarabul Olaiya Michael ya riga mu gidan gaskiya a jiya Laraba 19 ga watan Yuli.
A ranar Litinin 17 ga watan Yuli ne tsohon shugaban jam'iyyar APC Abdullahi Adamu ya sanar da yin murabus daga kan kujerarsa biyo bayan matsin lamba da ya samu.
Zaben Najeriya
Samu kari