Zaben Najeriya
‘Dan Takarar Gwamna ya dauki hujjoji 8000 a Ghana Must Go zuwa kotun zaben 2023. Ladi Adebutu ya isa kotun sauraron kararrakin zaben Jihar da shaidu barkatai.
Musulman Anambra sun je yawon sallah a gidan Peter Obi inda aka fahimci Obi ya ba su kyautar lemu da buhunan shinkafa da kudi domin karfafa hadin-kai da kauna.
Hukumar Zabe mai Zaman Kanta, INEC ta bayyana ranar 4 ga watan Yuli zuwa 5 ga watan Agusta a matsayin ranar da za a sake duba sakamakon zaben da aka gudanar.
An shawarci hukumar zabe ta kasa wato INEC, da ta yi wasu gyararraki gabanin zaben jihohin Kogi, Imo da Bayelsa da ke tafe. Wani jigo a jam'iyyar NNPP reshen.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilai ta tara, Idris Wase ya bayyana cewa rashin daidaiton da ke cikin jam'iyyarsa ta APC ne ya sanya shi fitowa takarar.
Godswill Akpabio ne ya lashe zaɓen Majalisar Dattawan da aka gudanar a ranar Talata, a yayin da Tajuddeen Abbas daga Kaduna ya lashe zaɓen kakakin Majalisar.
Dan majalisar wakilai ƙarƙashin jam'iyyar Labour, Afam Ogene ya bayyana cewa a zuciyarsa Idris Wase yake so, amma wajen zaɓe, Abbas Tajuddeen ya zaɓa a zaɓen.
An zaɓi Godswill Akpabio, a ranar Talata, 13 ga watan Yuni, a matsayin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya ta 10, wacce sanatoci daga jam'iyyu daban-daban.
Babban Faston majami'ar Katolika, Rabaran Ignatius Kaigama ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya cika alkawuran da ya dauka musu a baya kafin zabe.
Zaben Najeriya
Samu kari