Zaben Najeriya
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bayar da tabbacin cewa babu abun da zai samu bayanan da ke kan na'urorin BVAS idan aka sake saita na’urorin.
An yi tunanin Festus Keyamo yana cikin Lauyoyin da za su ba Bola Tinubu kariya. An gano Ministocin ba za su iya shiga shari’ar zabe ba sai bayan 29 ga Mayu.
Festus Keyamo ya yi bayanin cewa bisa kundin tsarin mulki, minista mai ci ba zai iya shiga sahun tawagar lauyoyi masu tsayawa ba har sai bayan an mika mulki.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) da yunkurin lalata hujjar da ke kunshe a cikin na’urorin BIVAS.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya sanya labule da gwamnonin jam'iyyar a birnin tarayya Abuja. Taron bai rasa nasaba da zaɓen gwamnoni.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga zababbun yan majalisar dattawan kasar a yau Talata, 7 ga watan Maris.
Jam'iyyar Labour Party (LP), tayi kira ga magoya bayan ta kan su tabbatar cewa, ƴan takarar ta kawai suka zaɓa a zaɓen gwamnoni na ranar Asabar mai zuwa...
Usman Alkali Baba, IG na rundunar yan sanda ya ce an kama a kalla mutane 203 kan laifuka daban-daban masu alaka da zabe yayin zaben ranar Asabar 25 ga Fabrairu.
Wata babbar fasto a birnin tarayya Abuja, Sarah Omakwu ta ɗauki zafi inda ta bayyana cewa Bola Tinubu na jam'iyyar APC ba shi bane sabon shugaban ƙasar Najeriya
Zaben Najeriya
Samu kari