Zaben Najeriya
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya janye ƙarar da ya shigar ta ƙalubalantar sakamakon zaɓen sanatan Benue ta Arewa maso Yamma. Gwamnan yace ya yarda ya fadi.
A ranar 18 ga watan Maris aka yi zabukan gwamnoni a jihohi 26 na Najeriya kuma aka sanar da masu nasara, ga jerin wadanda suka yi nasara da mafi karancin kuri'u
Karamin ministan kwadago, Festus Keyamo, ya shawarci zababben shugaban kasa Bola Tinubu ya fara aiki don cika alkawurran da ya dauka da zarar an rantsar da shi
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana lokacin da za a kammala zaben gwamnoni da na 'yan majalisu a kasar, inda tace nan da watan Afrile ne za a gama.
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Wani dogon rahoto ya tattaro duka matan da suka yi nasara a zaben majalisar dokoki da INEC ta shirya a zaben bana, su na masu jiran gado a watan Yunin 2023.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour a zaben 2023 da takwararsa na PDP, Atiku Abubakar sun tafi kotu don kallubalantar nasarar Tinubu na APC
Dan shekara 33 da ya kayar da kakakin majalisar dokokin jihar Yobe, Lawan Musa Majakura, ya bayyana cewa an masa tayin naira miliyan 100 don ya janye takararsa
Dan majalisar tarayya mai wakiltan mazabar Ikwo/Ezza ta kudu, Kwamrad Chinedu Ogah (OON), ya bayyana cewa shugaban INEC ya ciri tuta kan gudanarwar zaben 2023.
Zaben Najeriya
Samu kari