Zaben Najeriya
Shugabannin kananan hukumomi 11 sun yi ranstuwar faraaiki bayan lashe zabe a jihar Gombe. Gwamnan jihar ne, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya ya jagoraci rantsuwar
Rahoton da kasar Amurka ta fitar a kan zaben 2023 a Najeriya ya nuna cewa an samu kura-kurai da dama ciki har da amfani da addini wurin dakile mata
A yayin da take shirin gudanar da zaben kananan hukumomi, gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta rusa shugabannin riko 17 da kansilolinsu.
Reno Omokri ya bayyana yadda ya tallatawa Atiku Abubakar a matsayin mataimaki a takarar zaben 2019. Ya ce Peter ba zai ci abe ba sai ya tsaya takara da Atiku
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Ondo, wasu magoya bayan dan takarar gwamna a jami'yyar APC sun tarwatsa zaɓen.
Yayin da Kungiyar Dattawan Arewa ta caccaki gwamnatin Bola Tinubu, kungiyar Arɗos na Fulani a Najeriya ta nuna goyon bayanta kan shugabancin Tinubu a kasar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan hanyoyin da kundin tsarin mulki ya shimfida na tsige zababbun shugabanni daga karagar mulki, ciki har da shi kansa.
Reno Omokri ya shawarci dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi kgan yadda zai shawo kan Musulmai su zabe shi a 2027 tare da manta abin da ya yi.
Stanley Ekezie, wani jigo a jam'iyyar PDP a jihar Imo, ya ce masu zaɓe ne suka jefa Najeriya a mawuyacin halin da take ciki ta hanyar zaben gurbatattun 'yan siyasa.
Zaben Najeriya
Samu kari