Zaben Najeriya
Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom ya bugi kirjinsa ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ce za ta lashe dukkan kujeru a babban zaben 2023 a jiharsa.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kaduna ta kori shugaban jam'iyya, Mr Ben Kure da mashawarci a bangaren shari'a, IB Ahmed kan zargin saba dokoki.
Mata sun daura damarar ganin ba a barsu a baya ba. Yanzu haka kimanin mata 24 ne aka tsayar takarar matakin gwamna a jam'iyyun siyasa daban-daban a fadin kasar.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, ta roki 'yan Najeriya su taya ta tsare kayayyakin ta da ke sassan kasar daga batagari da ke kai hare-hare gabannin zabe.
shugaban masu rinjaye a zauran majalissar wakili honarabil alhassan ado doguwa yace dole ne kowanne dan nigeria ya zabi jam'iyyar APC in ba haka ba kuma ya ci..
Jam'iyyun adawa a Nigeria sun magantu kan abinda suka kira kuskure na yarda taohon kakakin majalissar tarayya Yakubu Dogara suka marawa jam'iyyar PDP baya a .
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, Dan takarar shugaban kasa a NNPP, ya roki Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da ya rage kudin makaranta a jami’arsa don ‘yan Najeriya.
Bai kama sunan wani ‘dan takara ba, amma Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ta bakin Kehinde Akinyemi yace yana goyon bayan ‘Dan kudu ne a zabe mai zuwa.
Bayan nasarar da ya samu a kwanan baya a zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ga jerin ajandoji guda bakwai na Asiwaju Bola Tinubu.
Zaben Najeriya
Samu kari