Zaben Najeriya
Ɗan takarar sanatan jam'iyyar APC a jihar Neja, ya samu wani gagarumin tagomashi, ƴan takarar sanata takwas, sun janye masa takara. Sun bayyana dalilan su.
Mr Kachikwu Dumebi, dan takarar shuagban kasa na jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, ya janye takararsa ya koma bayan Bola Tinubu na jami'iyyar APC.
A yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya, wata cibiya tayi nazari kan wasu muhimman abubuwa da zasu taka rawa a zaɓen na gobe.
Hukumar INEC ta sanar da cewa ta dakatad da zaben gobe na kujerar dan majalisar dattawan tarayya mai wakiltar mazabar Enugu ta gabas biyo bayan kisan dan takara
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, yayi Allah wadai da kisan ɗan takarar sanata na jam'iyyar Labour Party, Cif Oyibo Chukwu, a Enugu ta Gaɓas ana dab da zaɓe.
Hukumar zabe ta saki jadawalin adadin mutanen da rijistarsu ta cika don mallakan katin zabe da kuma kada kuri'a a zaben 2023 mai gabatowa a watan Febrairu.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP yana daya daga cikin mutanen da za su fafata a zaben ranar Asabar, 25 ga watan Fabrairu.
Shugabannin jam'iyyar Labour Party (LP) na jihohi sun caccaki ɗan takarar shugaɓan ƙasa na jam'iyyar, Peter Obi. Sun ce ba zai yi nasara ba a zaɓen ranar Asabar
Rundunar yan sanda jihar Rivers ta bakin kakakinta Grace Iringe-Koko ta tabbatar da kama Chinyere Igwe, dan majalisar tarayya na Rivers da kudin kasar waje.
Zaben Najeriya
Samu kari