Zaben Najeriya
hukumar yaki da ta'annati da dukiyar kasa effcc tace ta kwato kudi wuri na gugar wuri har dalar amurka miliyan dari da sha biyar daga wajen diezani na zabe
Uwargidan ‘dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP, Titi Atiku Abubakar, ta sanar da cewa mijinta ne ya lashe zaben 2019 amma APC tayi masa fashinta.
Shugaban INEC ya koka a kan yadda ‘yan siyasa suke sayen kuri’un zabe, yace duk gyare-gyaren da ake yi wa dokar zabe, ‘yan siyasa na fito da miyagun dabaru.
An shiga tashin hankali a birnin tarayya Abuja a ranar Talata a yayin da 'yan sanda dauke da manyan bindiga suka tarwatsa masu zanga-zangar neman tsige CJN.
Wasu mutane da ba a san ko su waye ba sun kai farmaki Ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa dake Ebonyi inda suka banka masa wuta tare da kone Kayayyaki.
Babban jigon jam'iyyar NNPP na kasa, Shehu Ningi ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar su kwankwaso inda tuni Bashir Ahmad ya fara zawarcinsa zuwa APC.
Yayinda ake sauran kwanaki 177 zaben shugaban kasar Najeriya, wani rahoton jaridar ThisDay NewsPaper yayi hasashen jihohin da manyan takara uku ke bukatan ci.
Legit ta tattaro muku jerin manyan yan siyasan Najeriya da suka halarci taron yakin neman zaben jam'iyyar All Progressives Congress APC da suka taru a Legas yau
Za a ji ‘Dan takaran shugaban kasa ya bata lokaci wajen kawo takardun shiga kotu. Ganin dan takarar ya bata lokaci, lauyansa da na jam’iyya za su biya N20000.
Zaben Najeriya
Samu kari