Jihar Edo
Daliban makarantar sakandare a jihar Edo sun yi wa dan sanda tsirara, sun kori shugaban makaranta da malamai tare da kone wani sashi na makarantarsu a jihar.
Hukumar kare hakkin bil'adama ta kasa, (NHRC), ta bayyana, cewa zata gudanar da tsattsauran bincike kan kisan gillan da akiwa wasu fulani hudu a jihar Edo.
Rundunar 'yan sandan jihar Edo ta tabbatar da garkuwa da DPO, CSP Ibrahim Ishaq na ofishin yankin Fugar da ke karamar hukumar Etsako ta jihar da miyagun sukai.
Kimanin mako daya bayan wata mata ta kashe mijinta wanda ya kama ta da wani suna cin amanarsa a jihar Edo, wata mata daga wannan ahlin ta kuma kashe nata mijin.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseƙi ya bayyana cewa ta hanyar bada ingantaccen ilimi tun a matakin farko za'a iya kawo karshen ayyukan yan bindiga a Najeriya.
Wani mutum mai suna Abdulateef ya riga mu gidan gaskiya bayan matarsa ta daba masa wuka ya.Jaridar Daily Trust ta rahoto cewa matar ta yi wa mijin wannan raunin
Gwamna Godwin Obaseki, na jihar Edo, ya bayyana cewa ba shi da wani ɓoyayyaen shiri na sake komawa tsohuwar jam'iyyarsa, domin ya san abinda ya baro a can.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya bayyana cewa baya daga cikin yan siyasar da suka yarda da fadar karya don kawai a dama da su a cikin jama'a.
Jami'an DSS sun kama wasu lakcarori kan zargin tafka magudi yayin jarrabawar hukumar sharen fage na shiga jami'o'i, JUPEB. An kama su ne yayin wani samame da su
Jihar Edo
Samu kari