Matsin tattalin arziki
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya kalubalanci yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke rikon sakainar kashi akan tattalin arzikin kasar.
Wasu mata da ke yin gurasa a Kano, sun yi zanga-zanga don nuna rashin jin dadinsu kan karin kudin fulawa, sun ce karin kudin ya jefa sana'arsu cikin wani hali.
Hakama Sidi Ali ta ce Babban bankin Najeriya watau CBN ya sanar da kammala biyan kudin kasar wajen da kamfanonin jirage su ke bin bashi na tsawon lokaci.
Shugabar harkokin sadarwa ta rikon kwarya a CBN, Hakama Sidi-Ali ta tabbatar da cewa bankin CBN ya narka $500, 000 a kasuwa yayin da $1 ta kai N1425.
Ministan ayyuka ya haramta tallace-tallace a hanyoyi, ya bada dalilin maka su a kotu. Dave Umahi ya tura dogarai sun kamo mutanen da ke kasuwanci a babbar hanya
Buba Galadima ya ce sun fadawa talakawa manufofin Tinubu a 2023 amma suka yi kunnen-kashi, yanzu ga shi za a dauke wasu ofisoshin CBN da hedikwatar FAAN zuwa Legas.
An bayyana yadda wata mummunan gobara ta cinye tsohuwa mai shekaru 80 a wani yankin jihar Benue da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya a cikin makon nan.
An bayyana yadda wasu jihohin Najeriya ke fama da tsadar iskar gas yayin da a wasu aka fi samun saukin farashin gas din da kowa ke siya domin girki a Najeriya.
Godwin Emefiele ya kawo canjin kudi da wasu tsare-tsaren da suka wujijjiga tattalin arziki. A tarihin CBN, ba a taba samun wanda ya dade yana gwamna irinsa ba.
Matsin tattalin arziki
Samu kari