Matsin tattalin arziki
Hukumar IMF ta yi farin ciki da tsarin da aka fito da shi na daidaita farashin kudin waje, za ta taimakawa Gwamnatin tarayya domin a karfafi tattalin arziki.
Alhaji Aliko Dangote ya rasa matakin farko a masu arzikin Nahiyar Afirka bayan da wani shahararren mai arziki na kasar Afirka ta Kudu Rupert ya karbi matsayinsa
Muhammadu Sanusi ya sa labule da Shugaban kasa, kuma ya fadi abin da su ka tattauna a kai. Sanusi II ya ce ya na so gwamnati ta magance matsalar tattalin arziki
Za a ji Hamshakan masu kudin Najeriya sun rasa Biliyoyin Daloli tun da CBN ya saki Naira a kasuwa. Attajiran da ake ji da su kamar su Aliko Dangote sun ja baya.
Abdulsamad Rabiu shugaban rukunin kamfanonin BUA, ya rasa sama da N1trn a cikin dukiyarsa. Hakan ya faru ne a dalilin faɗuwa ƙasa warwas da darajar naira ta yi.
Naira ta yi mummunan faduwar da kusan ba a taba gani ba, daga baya labari ya canza. Hakan bai rasa alaka da matakin da aka dauka na dakatar da Gwamnan CBN.
Shugaban kungiyar George Uboh Whistleblowers Network (GUWN) ya shafe kwanaki fiye da 100 a daure, a cewarsa laifinsa shi ne neman tona asirin Godwin Emefiele.
Za a ji Godwin Emefiele ya shiga uku, DSS sun karbe takardunsa domin hana shi tserewa. Har yanzu Gwamnan bankin CBN da aka dakatar ya na hannun jami’an tsaro.
Yanzu muke samun labarin yadda wata kotun Muslunci ta hukunta matasa biyu bisa zarginsu da aikata satar wayar hannu na wani mutumin da bai ji ba bai gani ba.
Matsin tattalin arziki
Samu kari