Matsin tattalin arziki
Kwararru a harkar tattalin arziki sun nuna shekarar 2024 za ta zo da sauki. Tun da Bola Ahmed Tinubu ya hau mulki yake dambe da tattalin arzikin Najeriya.
An bayyana yadda wasu 'yan bindiga suka kai farmaki gonar dankali suka hallaka mutane hudu tare da sace wasu takwas ana tsaka da girbi. Sun kuma jikkata wasu.
Kudin Najeriya; Naira sun kara daraja a kasuwar musayar kudi ta duniya biyo bayan dogon kai ruwa rana da aka yi a baya na darajar kudin kasar ta Afrika.
Kamfanonin waje za su zo da kudi su yi kasuwanci a kasar nan. Masana suna ganin hakan zai samar da ayyukan yi ya kawowa gwamnati kudin shiga a 2024.
Tun ba yau ba, ana yawan zargin NNPCL da cewa su na boye gaskiyar cinikinsu. Ba a san gaskiyar abin da ke faruwa game da kudin da ake samu wajen saida man fetur ba.
Bankin duniya ya ce bude kofa domin shigo da kaya kamar shinkafa zai taimaka. Hakan zai sa a fito da mutane miliyan 1.3 daga cikin talauci da ake fama da shi.
Sabon gwamnan CBN ya sha bam-bam da Godwin Emefiele. Micheal Olayemi Cardoso ya zo da tsare-tsarensa, yanzu wadanda aka rika ba bashi za su dawo da kudi.
Tun daga zuwa taruka a kasashen duniya, tafiye-tafiye da sayen motocin alfarma, gwamnatin Tinubu ta kashe makudan kudade ba tare da la'akari da matsin tattali ba.
Kamfanin Amurka mai sarrafa Pampers, Always, Oral B, Ariel, Ambi-pur, SafeGuard, Olay da Gillette ya sanar da daina aiki a Najeriya. Kamfanin ya koka da halin kasar.
Matsin tattalin arziki
Samu kari