Hukumar EFCC
A karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, Gwamnatin jihar Kano ta shigar da takarda a kotun kan shari’arta da hukumar EFCC v Abdullahi Ganduje a bidiyon dala.
Majalisar Wakilai Tarayya na binciken Gwamnatocin Goodluck Jonathan da Muhammadu Buhari. Kwamiti na musamman zai binciki zargin Naira Tiriliyan 2.3 a TETFund.
Farfesan kimiyyar siyasa, Babafemi Badejo ya soki salon yaki da cin hanci na tsohon shugaba Buhari, amma ya ce zai iya yiyuwa Bola Tinubu ya fi shi lalacewa.
Hukumar Yaki da Cin Hanci (EFCC) reshen jihar Borno ta gurfanar da wani mai suna Isiyaku Ibrahim da ake zargi da handame dukiyar marayu da ya kai har N12m.
Wani 'dan kasuwa mai saida motoci a Abuja, Mohammed Manga ya bada labarin yadda su kayi da wani mai sayen mota da ya yi masu katuwar satar Naira miliyan 50,
Hukumar Karbar Korafe-Korafe Da Yaki da Cin Hanci ta jihar Kano (PCACC), ta sanar da dawo da bincike kan bidiyon dala na tsohon gwamnan jihar Abdullahi Ganduje.
Wata kotun daukaka kara a Calabar ta tabbatar da hukuncin daurin shekaru 235 da aka yankewa wani dan damfara ta intanet kan aikata zamba na naira miliyan 525.
Femi Falana (SAN) ya buƙaci hukumar yan sandan farin kaya ta gaggauta kammala bincike kana ta gurfanar da dakataccen shugaban EFCC, Bawa da Godwin Emefiele.
A kusan watansa na farko da Shugaba Tinubu ya yi a ofis, ya aiwatar da wasu muhimman ayyuka da suka girgiza kasa, inda har yanzu 'yan Najeriya ke shaida wasu.
Hukumar EFCC
Samu kari