Hukumar EFCC
Hakeem Odumosu, tsohon kwamishinan 'yan sandan jihar Legas, ya ƙaryata labarin da ake yaɗawa kan cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shi shugaban EFCC.
Tsohon Gwamnan Benuwai ya bar hannun EFCC bayan shafe awa 10 a hannu. A cikin tsofaffin Gwamnonin da su ka sauka daga mulki, na jihar Benuwai aka fara cafkewa.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya bayyana cewa akan basussuka yake tafiyar da harkokin mulkin jihar Zamfara. Hakan a cewarsa ya samo asali ne daga.
Rahoto daga Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai, ya nuna cewa yanzu haka tsohon gwammnan jihar da ya sauka kwanan nan, Samuel Ortom, na tsare a ofishin EFCC.
Mallam Nuhu Ribadu ya samu karin girma zuwa mai ba da shawara akan harkokin tsaro na kasa ga Shugaba Bola Tinubu don inganta harkar tsaro a kasar baki daya.
Shugaban Hukumar EFCC da aka dakatar a makon da ta gabata, Abdulrasheed Bawa ya bayyana cewa masu laifi ne kadai ke tsoron amsa gayyatar hukumar idan an kira su
Tsohon gwamnan jihar Zamfara ya karyata labarin da ke yawo cewa, hukumar EFCC na nemansa ruwa a jallo tun bayan da ya bar kan karagar mulki a kwanakin baya.
Ana zargin cewa Hukumar EFCC ta fara farautar tsohon Gwamna, Bello Muhammad Matawalle. Kwanaki 21 da su ka wuce kenan da Bello Matawalle ya sauka daga ofis.
An yaba ma shugaban kasa Bola Tinubu kan dakatar da Abdulrasheed Bawa a matsayin shugaban EFCC saboda yana bin duk abun da Abubakar Malami ya fada masa ne.
Hukumar EFCC
Samu kari