Hukumar EFCC
Sanata Musiliu Obanikoro ya ce sun damkawa Ayo Fayose Naira Biliyan 1.2 daf da zaben Ekiti. Ranar 27 ga watan Fubrairu za a cigaba da sauraron karar a kotu.
Hukumar EFCC ta sake bijiro da wata tuhuma kan tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele kan ba da kwangiloli ba bisa ka'ida ba.
Tsohon shugaban hukumar NIRSAL ya na hannun jami’an tsaro. Ana zargin ya tsere da motocin ofis 32 bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kore shi daga aiki.
An garkame wani fasto dan Najeriya mazaunin Burtaniya, Paul-Kayode Simon Joash, bisa zarginsa da aika laifin damfarar mutane uku Naira miliyan 305.
Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kama wasu mutane 14 da ake zargi da sayen kuri’u a rumfunan zabe a Bayelsa da Imo.
DSS suna ta sintiri a rumfar zaben da ake tsammanin Dino Melaye zai jefa kuri’arsa a yau bayan an samu ma’aikatan tattare da takardun da aka rubuta sakamako.
Daya daga cikin manyan lauyoyin tsohon Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele, ya tabbatar da sakin wanda yake karewa ranar Alhamis.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce hana Dauda Lawal Dare hanyar da zai soke miliyoyin kudi ne ya fara hada shi fada da shi da yake Gwamna.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan ya shigar da korafi a gaban kotun na neman beli.
Hukumar EFCC
Samu kari