Hukumar EFCC
Sadiya Umar-Farouk da magajiyarta watau Betta Edu su na tsare a yanzu. Shake Ministoci 2 da EFCC tayi ya fito da Naira Biliyan 30 da aka nemi a sace a gwamnati.
A Lekki da ke Legas, liƙa kudi gidan biki ya jawowa ‘yar wasan kwaikwayo dauri a gidan yari. Wanda ake kara za ta iya biyan tarar N300, 000 a madadin dauri.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta fitar da kundin nasarorin da ta samu kan marasa gaskiya cikin kwanaki 100 da suka gabata.
Tsohon Akanta Janar a Najeriya, Ahmed Idris ya bayyana yadda hukumar EFCC ta yaudare shi kan amincewa da hannunsa a badakalar naira biliyan 109.4.
Festus Keyamo ya ce EFCC tana binciken kwangilar Nigerian Air ana gudanar da binciken laifi a yanzu. Ana binciken Hadi Sirika a kan kwangilar Nigeria Air.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), ta bankado wata kungiyar addini da ke taimakawa barayi wajen karkatar da kudaden sata.
Wani jami’in hukumar EFCC, Kazeem Yusuf, ya shaidawa kotu abin da ya sani game da kudin makamai. Shaidan ya fadawa kotu yadda aka yi wa Najeriya addu’a da N4.6bn
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdul Wasiu Atayese da aka fi sani da Jaqmal ya ce a yanzu babu wani haram inda ya ce malamai ba za su shiga wuta ba.
An gurfanar da tsohon kakakin majalisar jihar Ogun, Olakunle Oluomo, da wasu mutum biyu a gaban kotu bisa zarginsu da karkatar da naira biliyan biyu da rabi.
Hukumar EFCC
Samu kari