Hukumar EFCC
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya sha alwashin cewa zai sake nazari kan bincike tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle a badaƙalar N70bn.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta fara sauraron shari'ar tsohon ministan Obasanjo da ake zargi da damfarar kudi dala biliyan shida na aikin wutar mambila.
Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi Allah-wadai da binciken da EFCC ta je tana yi a Dangote. Bello Sani Galadanci ya ce hakan ba zai jawo komai ba sai illa.
Hukumar gudanarwa na bankin Musulunci na Ja'iz ya musanta jita-jitar cewa hukumar EFCC ta kama shugaban bankin Haruna Musa kan badakalar Betta Edu.
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta amince da buƙatar belin tsohon ministan wutar lantarki, Olu Agunloye kan kudi Naira miliyan N50m, EFCC ce ta gurfanar da shi.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Legas, Femi Pedro, ya yi magana kan badƙaalar da dakatacciyar ministar jin kai da yaki da talauci, Betta Edu, ke ciki.
Hukumar EFCC ta gayyaci wasu manyan jami'an ma'aikatar jin kai a jiya Laraba, ta yi masu tambayoyi kan hannunsu a karkakatar da biliyoyin kudade daga ma'aikatar.
Bankunan Zenith da Jaiz sun fito sun yi magana kan rahotannin da ke yawo cewa hukumar yaki da masu yi wa arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta cafke shugabannin su.
Sai yanzu ake samun labarin ta’adin da aka so ayi a ma’aikatar jin-kai a shekarar 2023. ICPC ta hana a karkatar da wasu N50bn a lokacin Muhammadu Buhari.
Hukumar EFCC
Samu kari