Hukumar EFCC
Mambobin Majalisar jihar Ogun sun tsige kakakin Majalisar, Kunle Oluomo kan badakalar makudan kudade da mulkin kama-karya, sun zabi sabon shugaba.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta daukaka kan hukuncin da wata babbar kotu ta yanke na wanke tsohon gwamnan jihar Neja, Babangida Aliyu.
Olu Agunloye, ministan lantarki da karafa a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya shaki iskar yanci daga kurkukun Kuje,an tabbatar da hakan.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya musanta dukkan tuhumar da EFCC ta shigar a kansa a gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja.
Shugaban EFCC, Ola Olukoyede, ya gargadi jami’ansa a kan aikata cin hanci da rashawa yayin da ya bada sabon umurni dangane da harkokin hukumar a 2024.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ce Godwin Emefiele ya yaudari Muhammadu Buhari. Tsohon gwamnan CBN ya yi karya da sunan SGF ya samu Naira biliyan 5.3
Godwin Emefiele ya kawo canjin kudi da wasu tsare-tsaren da suka wujijjiga tattalin arziki. A tarihin CBN, ba a taba samun wanda ya dade yana gwamna irinsa ba.
Gwamnatin tarayya ta sake shigar da sababbin tuhume-tuhume a shari'ar da take yi da tsohon gwamnan babban bankin Najeriiya (CBN), Godwin Emefiele.
Farfesa Wole Soyinka ya ce akwai wasu da ake tunanin barayi ne a gwamnatin nan. Nan gaba za a fallasa mutanen APC da ke gwamnati da ya kamata a bincika.
Hukumar EFCC
Samu kari