Hukumar EFCC
Wata kungiya mai suna Northern Ethnic Youth Group Assembly (NEYGA), ta bukaci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, da ya mika kansa wajen hukumar EFCC.
Kungiyar 'yan Kogi mazauna kasashen waje (KIDA), ta yi kira ga hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) da ta daina hantarar Yahaya Bello.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya a Najeriya EFCC ta ayyana neman mai ɗakin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya da wasu mutum uku kan zargin karkatar da kuɗi.
Yayin da ake cikin mawuyacin hali, Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya bukaci hukumar ICPC d daukar mataki kan masu boye kayayyakin abinci a Najeriya.
Akwai masu neman cusa sunan Hon. Femi Gbajabiamila a badakalar N3bn ta ofishin Dr. Betta Edu. Rt. Hon. Tajudeen Abbas ya yi kaca-kaca da masu wannan zargi.
Farashin Dala yana tashi kullum-yaumin kuma kudin Najeriya yana rasa darajarsa a kasuwa. EFCC ta fara cafke masu cin mutuncin Naira da karbar Daloli babu dalili.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta bugu ruwan cikin Abubakar Ahmad Sirika, kanin tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Abubakar Sirika.
Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo zai shiga matsala kan bincikar badakalar kudade wanda wasu tsoffin ministocin Buhari suke ganin hakan zai gaba su.
Alkali ya yanke hukuncin biyan tarar N20 ko daurin shekaru 3 a babban kotun jihar Gombe ga Matar ta hada kai da Mohammad Babayo Maina domin karbar N3m.
Hukumar EFCC
Samu kari