Cikakken Bincike
Wata mata yar shekara 52 ta rasu sakamakon rikici da tayi da wata matashiya a jihar Ondo kan rashin rufe kanta yayin dibar ruwa a rijiya. Yan sanda sun tabbatar
Buba Marwa ya ce a shekarar 2022, NDLEA tayi abin da ba a taba a tunani ba tun kafa hukumar a1989, yake cewa hattara domin za su kara yin tsauri a shekarar nan.
Jaruman fina-finan Hausa sun shahara, ana kuma yawan tambayar asali da kuma yadda rayuwarsu take da kuma ma har yadda ta kasance a can baya kafin fara fim.
Za a ji Gwamnatin Tarayya ta tono kudi, kadarori, gidaje da dukiyoyin da Abba Kyari ya boye. An tono kudi, kadarori, gidaje da dukiyoyinsa da ke Abuja da Borno.
Wani kamfanin bincike na shirin yiwa masu neman takarar shugabanci a kasar gwajin gano makaryata gabannin babban zaben 2023 don zabar nagartattun shugabanni.
Rahoton ya fito ne daga kamfanonin barasa hudu na Najeriya, kuma ya mai da hankali ne daga watan Janairun bana zuwa watan Yunin da ta gabata a wannan shekarar.
Za a ji hukumar Independent Corrupt Practices and Other Related Offences Commission (ICPC) ta maka Farfesa John Kester Ifeanyichukwu kotu saboda laifin rashawa
Shugaban Alkalan jihar Zamfara, Mai Shari'a Kulu Aliyu, ta kafa kwamitin mutum bakwai don gudanar da bincike kan tuhume-tuhumen da majalisar dokokin jihar ke wa
An kame wasu mutane masu shiga makarbartar musulmai su sace sassan jikin mamata da aka binne makabarta. Yanzu dai an mika su ga 'yan sanda ana ci gaba da duba.
Cikakken Bincike
Samu kari