Cikakken Bincike
Wasu barayi da ba a san ko su waye ba, sun tafkawa kiristocin duniya gagarumar sata ta wani kuros na Fafaroma Benedict XVI, mai ɗumbin tarihi a wata coci da ke.
Makonni bayan ya karbi mulki, sabon Gwamnan Taraba ya shirya yin bincike a jihar. Wannan kwamitin binciken ya na karkashin jagorancin Mista Polycarp Iranius ne
Tsohon Gwamnan Benuwai ya bar hannun EFCC bayan shafe awa 10 a hannu. A cikin tsofaffin Gwamnonin da su ka sauka daga mulki, na jihar Benuwai aka fara cafkewa.
Labari ya zagaye gari cewa tsohon AGF ya na wasan buya da EFCC. Tsohon Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami SAN ya karyata rade-radin cewa ya bar Najeriya
Edwin Clark ya na zargin Gwamnatin Delta ta karkatar da N1tr da aka biya ta a matsayin 13% na arzikin mai. Ana zargin tsohon Gwamna ya sace Naira Tiriliyan 1
Wani bincike da aka gudanar a ƙasar Burtaniya ya nuna cewa da sanyin safe ne lokacin mafi kyau ma'aurata su kwanta da juna su ji daɗi, yana kara farin ciki.
Za a ji cewa Godwin Emefiele ya ga ta kan shi domin Hukumar DSS ba ta da niyyar fito da shi. Bisa dukkan alamu dakataccen Gwamnan CBN zai kara kwanaki a tsare.
Za a ji labari 'Yan sandan reshen jihar Legas sun yi ram da wani mutum mai shekara 36 da zargi mai ban al'ajabi. Nan da kimanin makonni biyu za a koma kotun.
Za a ji labari EFCC ta ce Hafsun sojojin sama da aka yi a 2014 ya sace kudin tsaro. Air Marshall Adesola Amosu ya rike gidan sojan sama ne tsakanin 2014 da 2015
Cikakken Bincike
Samu kari