Babban bankin Najeriya CBN
Yanzu muke samun labarin cewa, hukumar DSS ta ce bata kama gwamnan babban bankin Najeriya ba kamar yadda rahotanni a baya suka bayyana a kafafen labaran gida.
Gwamnan babban bankin Najeriya da ake ta kace-nace a kansa a makonnkn nan, Godwin Emefiele, ya koma ofishinsa yau Litinin bayan gama hutun shekara a kasar waje.
Hukumar DSS ta yi mamaya a ofishin gwamnan CBN bisa zarginsa da aikata babban laifin daukar nauyin ta'adda a kasar nan. A baya sun nemi a basu damar kama shi.
Bankunan Najeriya sun fara aike da sako mai daukar hankali ga 'yan Najeriya gem da sabbin kudaden da ke yawo. Sun ce ya kamata a dawo da tsaoffin kudade yanzu.
Gwamnan CBN Godwin Emefiele ya shafe kwana da kwanki ba a san inda ya shiga ba sai jiya ya dawo, Emefiele ba zai dade ana Najeriya ba zai sake lulawa kasar waje
Babban Bankin Najeriya ya ce ya hada kai da cibiyar kula da jarrabar gaba da sakandare ta JAMB, za su yi amfani da eNaira wajen karbar kudin rajista da za a yi.
'Yan kasuwa a wata jihar Arewacin Najeriya na ci gaba da bayyana bore da kin karbar sabbin Naira, sun ce akwai gyara. Mutanen kauye ma sun ki sabbin Naira.
Yayin da ;yan Najeriya ke ci gaba da dasa ayoyin tambaya game da sabbin kudin Naira, kamfanin da ya buga kudaden ya fito ya yi bayani dalla-dalla yadda ya dace.
Babban mai magana da yawun babban bankin Najeriya CBN ya yi fashin baki game da maganar haramtawa bankunan Najeriya baiwa mutane tsabar sabbin kudi a kanta.
Babban bankin Najeriya CBN
Samu kari