Muhammadu Buhari
Sani Abdullahi Shinkafi, jigon jam'iyya APC, a Zamfara ya ce dole Shugaba Buhari ya mutunta umurnin kotun kan cigaba da amfani da tsaffin kudi har karshen 2023.
Tirkashi: Wane Mutum Inji Mutuwa, Daga Gama Zabe Buhari Ya Keta Hazo Zuwa Qatar Taron Majalisar Ɗinkin Duniya Na Kasashe Da Aka Saba Yi Sau 1 Duk Shekara Goma
Nasir El-Rufai ya zargi Gwamnan babban banki da AGF da hannu wajen yaudarar Shugaban kasa, ya ce duk da mugun nufin da aka yi, jam’iyyarsu ta APC ta lashe zabe.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matsayarsa tare da cewa, zai kawo karshen matsalar tsaro kafin ya sauka a mulki a wannan shekarar da ake cikinsa.
Hukuncin da Kotun ƙoli ta Yanke Na Canjin Fasalin Kuɗi Zai Kasance Kyakkyawan Wani Kwakwkwaran Tushe Ga Mulkin Tinubu Da Zaizo Bayan Wannan G — Yahaya Bello
A Wani salo na Kwan Gaba Kwan Baya Yanzu Haka Bankuna na Cigaba da Amsar Tsofaffin N500 da N1000 Yayin Ba'a Garƙame Shafin CBN na Dawo da Tsofaffin Kuɗaɗe ba
Za'a Yita Ta Kare Akan Batun Sauya Fasalin Naira, Domin Yau Take Ranar Yanke Hukunci Akan Canja Fasalin Naira Da Hana Kudi Zurga-Zurga A Hannun Jamaa CBN Ya K
Ka da Kada Ka Kuskura Kace Wai Zaka Haɗa Gwamnatin Haɗaka Inji Tanko Yakasai Zuwa ga Zababben Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu Bayan Kiranye Kiranye
Za a ji labari Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin farfado da tattalin arziki. Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin abin amfani
Muhammadu Buhari
Samu kari